fidelitybank

Zan sake baiwa Tinubu dama a karo na biyu – Wike

Date:

Ministan Babban Birnin Tarayya (FCT), Nyesom Wike, ya ce ba shi da nadama kan goyon bayan da ya baiwa Shugaba Bola Tinubu a zaben 2023.

Kafin a nada shi minista, Wike ya kasance gwamnan Jihar Rivers na tsawon shekaru takwas a karkashin jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP).

Shugaba Tinubu daga baya ya gayyace shi ya zama Ministan FCT a cikin gwamnatin tarayya karkashin jagorancin jam’iyyar All Progressives Congress (APC).

Wike ya yi wannan maganar ne a lokacin da yake halartar bikin godiya da PDP ta shirya a karamar hukumar Ahoada East da West na jihar, inda yayi godiya ga Shugaba Tinubu bisa yarda da shi.

Ya ce kafin zaben shugaban kasa, an yi masa barazanar saboda goyon bayan da ya baiwa Tinubu, amma yana mai cewa zai yi hakan nan gaba idan wata dama ta taso.

A cewarsa:“Ban yi nadama ba, Idan wata dama ta taso, zan kara yin haka.”

today daily post news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alĈ™aluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar Ĉ´an Ĉ™asarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ĉ³an Najeriya 147 da suka maĈ™ale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan Ĉ™asar 147 aka kwaso...

Alhazai Miliyan ĈŠaya da Rabi ke tsayuwar Arfa

Dubun dubatar alhazai daga sassan duniya na hawan Arafa...

Sarkin Kano na 15 ya dakatar da yin hawan Sallah

Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado...

Maniyacin jihar Kano da yake kokarin zama Alhaji ya rasu a Saudiyya

Daya daga cikin alhazan jihar Kano, Shu’aibu Jibrin, an...

Tinubu ya bayar da tallafin Biliyan Biyu da Tirela 20 na Shinkafa ga al’ummar Mokwa

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce, shugaban Ĉ™asar...

Gwamna Adeleke na Osun ya gana da Tinubu

Gwamnan jihar Osun Ademola Adeleke ya kai ziyara ga...

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaĈ™ulo gawar...
X whatsapp