fidelitybank

Zan sake baiwa Tinubu dama a karo na biyu – Wike

Date:

Ministan Babban Birnin Tarayya (FCT), Nyesom Wike, ya ce ba shi da nadama kan goyon bayan da ya baiwa Shugaba Bola Tinubu a zaben 2023.

Kafin a nada shi minista, Wike ya kasance gwamnan Jihar Rivers na tsawon shekaru takwas a karkashin jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP).

Shugaba Tinubu daga baya ya gayyace shi ya zama Ministan FCT a cikin gwamnatin tarayya karkashin jagorancin jam’iyyar All Progressives Congress (APC).

Wike ya yi wannan maganar ne a lokacin da yake halartar bikin godiya da PDP ta shirya a karamar hukumar Ahoada East da West na jihar, inda yayi godiya ga Shugaba Tinubu bisa yarda da shi.

Ya ce kafin zaben shugaban kasa, an yi masa barazanar saboda goyon bayan da ya baiwa Tinubu, amma yana mai cewa zai yi hakan nan gaba idan wata dama ta taso.

A cewarsa:“Ban yi nadama ba, Idan wata dama ta taso, zan kara yin haka.”

jalingo news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar Ĉ´ansandan jihar Kaduna, sun buĈ™aci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi Ĉ™ungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban Ĉ™aramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp