fidelitybank

Zan naɗa ministan Ciki saboda magance yunwa idan na zama shugaban ƙasa – Fayose

Date:

Tsohon gwamnan jihar Ekiti, Mista Ayodele Fayose ya ce, zai nada Ministan kula da ababen more rayuwa na Ciki wato Tumbi, idan ya zama shugaban Najeriya.

Fayose ya bayyana haka ne a lokacin da yake zantawa da manema labarai jim kadan, bayan bayyanar sa a gaban kwamitin tantance shugaban kasa na jam’iyyar PDP a Abuja, ranar Juma’a.

A lokacin da kwamitin ya tambaye shi manufofinsa na samar da ababen more rayuwa a cikinsa, ya bayyana karara cewa hakan na daga cikin manufofinsa idan ya zama shugaban kasa.

“Na bayyana karara cewa zan sami minista mai kula da kayayyakin ciki da jin dadin jama’a,” in ji shi.

Sai dai ya kara da cewa, idan aka yi la’akari da yadda kwalta da samar da sauran ababen more rayuwa na da kyau, hakan ba zai wadatar da ‘yan kasa da ke fama da yunwa ba.

“Don haka, a gare ni, ababen more rayuwa na ciki wani bangare ne na tallafawa talakawan Najeriya. Ayyukan ciki a karkashin kulawata a matsayina na shugaban Najeriya zai zama babban jigo.

nnnhausa

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Dangantaka tsakanin Amurka da Canada ta yi tsami

Shugaban Amurka Donald Trump ya ce zai yanke dukkan...

An yi jana’izar Kwamandojin sojinta da masana nukiliyar Iran da Isra’ila ta kashe

Iran ta gudanar da jana'izar mutum 60, ciki har...

Za a binne Attaijirin dan kasuwar nan na Kano Dantata a Dubai

Allah ya yi wa attajirin ɗan kasuwar nan na...

Dalori ne ya maye gurbin Gnaduje a shugabancin APC

Mataimakin shugaban jam'iyyar APC na yankin arewa, Ali Bukar...

IGP ya ba da umarnin bincike kan bidiyon ƙorafin wani tsohon ɗansanda

Babban Sufetan ‘Yan Sandan Najeriya, Kayode Adeolu Egbetokun, ya...

Amurka za ta bayar da gudunmawar dala miliyan 30 ga ‘yan Gaza

Amurka za ta ba da tallafin dala miliyan talatin...

Iran na binciken ɓarnar da aka yi cibiyoyin nukiliyar ƙasar

Ministan harkokin waje na Iran ya amince an yi...

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karo na farko

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karon farko...

Sojoji na zaman makoki na kwanaki 3 bayan an kashe Jami’ai 17

Rundunar Sojin sama ta bayyana fara zaman makoki na...

‘Yan Ta’adda ba za su samu mafaka ba a Nasarawa ba – Gwamna

Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya musanta zargin da...

Sojoji sun mayar da martani kan ‘Yan ta’addan Neja

Dakarun Sojin Saman kasar nan, sun ce sun ƙaddamar...

Kotu ta yanke wa Matashin da ya kashe Budurwarsa hukuncin kisa

Kotun babban birnin jihar Nasarawa ta yanke wa wannan...
X whatsapp