fidelitybank

Zan mayar da Najeriya ƙasa dunƙulaliya – Atiku

Date:

Tsohon mataimakin shugaban kasar ya yi wannan alkawarin ne a taron tattalin arziki na kamfanoni masu zaman kansu kan zaben shugaban kasa na 2023, wanda kungiyar ‘yan kasuwa da masana’antu ta Legas ta shirya a Commerce House da ke Victoria Island Legas ranar Talata.

A jawabin da shugaban kungiyar, Dr Michael Olawale Cole ya gabatar, ya yi wa mahalarta maraba sosai tare da bayyana matsayin LCCI da aka kafa a shekarar 1888 a matsayin babbar cibiyar kasuwanci da masana’antu a yammacin Afirka, wanda ke wakiltar sama da kashi 70 na kungiyoyi na masu zaman kansu a Najeriya.

A cikin jawabinsa, shugaban ya bayyana cewa “yayin da majalisar ba ta cikin jam’iyya, duk da haka muna da sha’awar ajandar tattalin arziki na ‘yan takara da kuma shirye-shiryensu na samar da ingantacciyar Najeriya a nan gaba”.

Ya yi alkawarin cewa mambobin kungiyar LCCI suna son bayar da gudummawa wajen kafa wani sabon tsarin tattalin arziki wanda zai iya kawar da tattalin arzikin Najeriya daga kangi, sannan ya kara jaddada cewa taron ya zama dole domin fitar da sabbin tsare-tsare, gyare-gyaren hukumomi da ingantaccen shugabanci a matsayin muhimman abubuwan da za a samar da su a wani sabon tsarin tattalin arziki a Najeriya.

vanguard newspaper nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Bayan kashe Soja yanzu haka an kama ƴan Daba 398 a Kaduna

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna, ta sanar da kama...

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na ƙasa – Fadar Shugaban Ƙasa

Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta ɗaure Matashin da ya shiga ɗakin kwanan Ɗalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaƙi don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin ƙera nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe ƴan ƙasarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...
X whatsapp