fidelitybank

Zan je Qatar mu tattauna a kan yarjejeniyar tsagaita wuta – Macron

Date:

Shugaban Faransa Emmanuel Macron ya ce, zai je Qatar domin tattaunawa kan sabuwar yarjejeniyar tsagaita wuta a yaƙin da ake yi tsakanin Hamas da Isra’ila.

Macron ya bayyana haka ne a yayin taron sauyin yanayi na Majalisar Ɗinkin Duniya da ake kira “Cup28” wanda yake gudana a Dubai.

A jiya Isra’ila ta ci gaba da kai hare harenta a Zirin Gaza bayan tsagaita wuta da aka yi ta kwanaki 7.

Ma’aikatar lafiya a Gaza ta ce an kashe ƙarin Falasɗinawa 193 tun lokacin da Isra’ila ta ci gaba da kai hare-hare a Zirin Gaza ranar Juma’a.

Ta ce an kuma raunata wasu mutum 652 tun bayan ƙarewar wa’adin tsagaita wuta na kwana bakwai.

A cewar hukumomin lafiya na Hamas, adadin mutanen da aka kashe a Gaza ya zarce 150,000 kuma kashi 70 daga cikinsu mata ne da ƙananan yara.

nan news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp