fidelitybank

Zan iya sauya fasalin Najeriya idan na gaji Buhari – Peter Obi

Date:

Peter Obi, dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar Labour, ya jaddada aniyarsa ta samar da shirye-shirye da za su kawo sauyi a Najeriya idan aka zabe shi.

Mista Obi, wanda ya taba zama gwamnan Anambra a wani lokaci, ya yi wa ‘yan jarida jawabi bayan ganawar sirri da Gwamna Okezie Ikpeazu na Abia, ranar Asabar, a kauyen Umuobiakwa.

Ya ce ziyarar na ci gaba da tuntubar sa da masu ruwa da tsaki a fadin kasar nan.

Mista Obi ya kuma kara da cewa ziyarar ta zo daidai da manufofinsa na ziyartar shugabanni da masu ruwa da tsaki a fadin kasar nan.

Ya kara da cewa hakan kuma ya yi daidai da kishinsa na yiwa kasa hidima a matsayinsa na shugaban kasar Najeriya.

A cewarsa, ba za a iya magana a kan shugabanci a yankin Kudu maso Gabas ba tare da neman Mista Ikpeazu ba, yana mai nuni da cewa ziyarar ta musamman ce domin sanar da gwamnan kan burinsa.

assu update

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...

A sake sabon tsarin shugabancin INEC a Najeriya – Goodluck

Tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan, ya yi kira da...

Magoya bayan West Ham ku hada kai da Bowen – Potter

Mai horas da West Ham, Graham Potter ya bukaci...

Alhaki na ne kifewar jirgin kasa – Shugaban Hukumar

Shugaban hukumar jiragen ƙasa ta Najeriya (NRC), Kayode Opeifa,...

Tinubu ya haramta fitar da ɗanyen man kaɗanya

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya bayar da umarnin dakatar...

Hisba ta karɓi ƙorafe-ƙorafe 83,776 a Kano

Rundunar Hisbah ta jihar Kano ta bayyana cewa, a...

Ganduje ba dan cin hanci ba ne – Martanin Garba Ga Gwamnatin Kano

Tsohon kwamishinan yaɗa labarai na Jihar Kano, Muhammad Garba,...

Kungiyar Malaman Jami’o’i bangaren BUK sun yi zanga-zangar Lumana

Kungiyar Malaman Jami’o’i (ASUU), reshen Jami’ar Bayero Kano (BUK),...
X whatsapp