fidelitybank

Zan inganta masana’antu da gayyato masu zuba jari a Kano – Sha’aban

Date:

Dan takarar gwamnan jihar Kano ƙarƙashin jam’iyyar ADP sha’aban Ibrahim Sharada ya faɗa Aa taron muhawarar ‘yan takarar gwamna da BBC ta gabatar cewa zai gayyato manyan-manyan ‘yan kasuwa don su zo su zuba jari a jihar Kano domin bunƙasa harkokin kasuwancin jihar.

Ya kuma ƙara da cewa zai baiwa karananna hukumomin gashin kansu, tare da inganta masana’antun jihar da ke Bomfai da Chalawa.

”Za mu janyo manyan ‘yan kasuwa na ƙasashen wajen domin su zo Kano su haɗu da ‘yan kasuwarmu tare da haɓaka kasuwanci a jihar” in ji Sha’aban

Da aka tambaye shi cewa baya ganin matsalar tsaron da ƙasar ke fusknata zai kawo cikas ga zuwamn masu zuba jarin daga ƙasashen waje?

Sai Sha’aban ya ce, zai gina kyakkayawar alaƙa da ƙasashen waje domin ba su damar zuwa ƙasar.

Ya kuma sha alwashin habaka kuɗin shigar jihar daga biliyan 2.5 zuwa biliyan goma a kowanne wata.

vgn news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaƙi don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin ƙera nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe ƴan ƙasarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a ƙyale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...
X whatsapp