fidelitybank

Zan hada kan ‘yan faransa a wannan jikon – Macron

Date:

Emmanuel Macron ya tabbatar da cewa, zai yi kokarin hada kan Faransa bayan an sake zabarsa a matsayin shugaban kasa a karo na biyu.

A jawabinsa na nasarar da ya yi ga taron jama’ar da suka taru a hasumiyar Eiffel da ke birnin Paris, ya amince da cewa mutane da dama sun kaurace wa ko kuma sun zabe shi ne kawai don hana abokiyar hamayyar sa Marine Le Pen mai tsatsauran ra’ayi shiga fadar Elysee.

Mista Macron, wanda ya zamo shugaban Faransa na farko da aka zaba a wa’adi na biyu cikin shekaru ashirin, ya yi alkawarin samar da sabbin tsare-tsare, tare da mayar da hankali kan matasa da muhalli, ya kara da cewa ba za a bar kowa a baya ba.

Tazarar da Mista Macron ya samu a zaben na ranar Lahadi ta kai kashi goma sha bakwai bisa dari kan abokiyar hamayyarsa.

legitnews

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta yanke wa Matashin da ya kashe Budurwarsa hukuncin kisa

Kotun babban birnin jihar Nasarawa ta yanke wa wannan...

PDP ta yi watsi da matakin shugaban jam’iyyar da ya dauka

Kwamitin amintattu na jam’iyyar PDP, ya yi watsi da...

Tinubu zai sanya hannu kan sabbin dokokin haraji

Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai sanya hannu kan...

‘Yan Bindiga sun kashe Sojoji a Neja

Rundunar Sojin Kasa, ta tabbatar da mutuwar wasu daga...

Kungiyoyi 110 suna bukatar mu yi musu rijista – INEC

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta tabbatar da samun buƙatu...

Majalisar dokoki na son Iran ta yanke hulÉ—a da hukumar sanya ido kan makamashin nukiliya

Majalisar dokokin Iran ta kaɗa ƙuri’a domin yanke hulɗa...

Ƴan sanda sun kama mutum 26 da ake zargi da hannu a kashe-kashen Benue

Sufeto Janar na ‘ƴan sanda, Kayode Egbetokun, ya bayyana...

Ba dan mun yi wa Iran barna ba da har yanzu ba ta nemi sulhu ba – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya sake jaddada cewa harin...

Iran ta zartar da hukuncin kisa kan masu leken asiri

Kamfanin dillancin labarai na sashen shari'a a Iran ya...

Za mu É—auki matakin hana sake faruwar kisan mutane – Gwamnatin Filato

Gwamnatin jihar Filato ta jaddada aniyarta ta É—aukar mataki...

Babu barazanar tsaro a Abuja – Najeriya

Gwamnatin Tarayya ta ce, babu wata barazanar a babban...

Isra’ila za ta mayarwa da Iran martani duk da tsagaita wuta

Ministan tsaron Isra'ila, Katz ya bayyana cewa, ya ba...
X whatsapp