fidelitybank

Zan gudanar da mulki mai adalci ga al’ummar Jigawa – Sabon Gwamna

Date:

Zababben gwamnan jihar Jigawa, Umar Namadi, ya ce, gwamnatinsa za ta kasance bisa tsarin adalci da tausayi.

Namadi ya bayyana hakan ne a sakonsa na Eid el-Fitr ga jihar, mai dauke da sa hannun Daraktan yada labarai na ofishin mataimakin gwamna, Ahmed Haruna.

Ya mika sakon gaisuwar sa ga al’ummar jihar Jigawa tare da addu’ar Allah ya kara masa lafiya da zaman lafiya da kwanciyar hankali a jihar da Najeriya baki daya.

Ya ce watan Ramadan lokaci ne na tunani da godiya da sabunta imani don haka ya bukaci al’ummar musulmi da su ci gaba da kiyaye kyawawan darussa da suka koya.

Namadi ya jaddada kudirinsa na hada kai da daukacin al’ummar jihar, ba tare da la’akari da siyasarsu ba, wajen gina jihar da za ta zama abin alfahari ga al’ummarta.

Ya kuma yi wa al’ummar jihar murnar zagayowar wannan rana ta Idin karamar Sallah tare da addu’ar Allah SWT ya karbi ibadun su ya kuma shiryar da su kan tafarkin gaskiya.

nigerianews.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp