fidelitybank

Zan goyi bayan gwamnan Legas duk da ba jam’iyyar mu daya ba – Wike

Date:

Gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike, ya ce zai goyi bayan takwaransa na jihar Legas, Babajide Sanwo-Olu, duk da cewa ba su cikin jam’iyyun siyasa daya.

Wike ya bayyana haka ne yayin wani taro da matan jami’an jihar Legas suka shirya a ranar Talata a Otel din Eko dake Legas.

Gwamnan Ribas ya bayyana cewa kasancewar sa a wurin taron shine saboda Sanwo-Olu yana “kyau” ga al’ummar jihar.

Wike ya ce: “Idan Sanwo-Olu ba ya da kyau, ko da yana jam’iyyata ne, ba zan zo ba. Don haka, a gare ni, idan kuna cikin jam’iyyata kuma ba ku da kyau, ba za ku gan ni ba.

“Idan ba ku cikin jam’iyyata kuma kuna da kyau, za ku ganni kuma abin da na tsaya a kai ke nan. Kuma ba zan yi nadamar cewa ina goyon bayan ku ba.”

A halin yanzu Sanwo-Olu na neman sake tsayawa takarar gwamnan Legas a karkashin jam’iyyar APC, yayin da Wike, dan jam’iyyar PDP zai kammala wa’adinsa na biyu a kan karagar mulki a shekarar 2023.

punch newspaper headlines today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

QPC ta nemi INEC ta soke zaɓen Kano

Jam'iyyar APC mai mulkin Najeriya ta nemi hukumar zaɓe...

Zaɓen Kano: An kama Mutane 288 da tayar da zaune tsaye

Rudunar ƴansandan jihar Kano, ta sanar da kama mutum...

An Kama wakilin jam’iyya da Naira miliyan 25.9 na Siyan Kuri’a

Jami’an tsaro sun kama wani da ake zargin wakilin...

Farashin kayan abinci na rugu-rugu a Najeriya – NBS

Hukumar Ƙididdiga ta Ƙasa (NBS) ta ce hauhawar farashin...

Kotun Kano ta ce a kamo mata Dagacin Tamburawa

Kotun Shari’ar Musulunci da ke shelkwatar Hisbah a Kano,...

Kotu ta ƙwace motocin gwamnatin Zamfara guda 40 daga hannun Matawalle

Kotun Daukaka Kara da ke a Sokoto ta tabbatar...

A na cigaba da gudanar da zaben cike gurbi harda Kano

Kano na ɗaya daga cikin jhihohin da ake kaɗa...

Mutane 12 sun mutu a wani hatsari a Kano – FRSC

Hukumar Kiyaye Haddura ta Ƙasa (FRSC) reshen Kano, ta...

Masarutar Rano ta haramta aurar da Yaran da ba su kammala karatun Firamare ba

Masarautar Rano a Kano ta haramta cire yarinya daga...

Matatar Dangote za ta fara jigilar mai kyauta ga gidajen mai

Matatar man Dangote za ta fara jigilar mai kyauta...

An sassata rikicin da aka shafe shekaru 30 kan Masallacin Sharada da Islamiyya

Tsohon dan takarar gwamnan Kano, Malam Sha’aban Ibrahim Sharada,...

Duk da kalubalen ‘yan siyasa a Kano mun shirya a zaben cike gurbi – INEC

Kwamishinan hukumar zaɓe mai zaman kanta (INEC) reshen jihar...
X whatsapp