fidelitybank

Zan goyi bayan gwamnan Legas duk da ba jam’iyyar mu daya ba – Wike

Date:

Gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike, ya ce zai goyi bayan takwaransa na jihar Legas, Babajide Sanwo-Olu, duk da cewa ba su cikin jam’iyyun siyasa daya.

Wike ya bayyana haka ne yayin wani taro da matan jami’an jihar Legas suka shirya a ranar Talata a Otel din Eko dake Legas.

Gwamnan Ribas ya bayyana cewa kasancewar sa a wurin taron shine saboda Sanwo-Olu yana “kyau” ga al’ummar jihar.

Wike ya ce: “Idan Sanwo-Olu ba ya da kyau, ko da yana jam’iyyata ne, ba zan zo ba. Don haka, a gare ni, idan kuna cikin jam’iyyata kuma ba ku da kyau, ba za ku gan ni ba.

“Idan ba ku cikin jam’iyyata kuma kuna da kyau, za ku ganni kuma abin da na tsaya a kai ke nan. Kuma ba zan yi nadamar cewa ina goyon bayan ku ba.”

A halin yanzu Sanwo-Olu na neman sake tsayawa takarar gwamnan Legas a karkashin jam’iyyar APC, yayin da Wike, dan jam’iyyar PDP zai kammala wa’adinsa na biyu a kan karagar mulki a shekarar 2023.

yola news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An fara binciken fashewar wani abu da ya kashe mutane 5 da jikkata da dama a Kano

Wani abin fashewa da ake tunanin bom ne ya...

An samu fashewar wani abu a kamfanin ƴan Chana a Kano

An samu fashewar wani abu a Kamfanin Ƙarfe na...

Ma’aikacin kamfani ya kashe abokin aikinsa a Kano

Rahoton da ke yawo a kafafen sada zumunta ya...

Kotu ta ɗaure Matashin da yake tare titi a Kano da sunan barƙwanci

Kotun majistire da ke unguwar Nomansland a Kano, karkashin...

Bayan kashe Soja yanzu haka an kama ƴan Daba 398 a Kaduna

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna, ta sanar da kama...

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na ƙasa – Fadar Shugaban Ƙasa

Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta ɗaure Matashin da ya shiga ɗakin kwanan Ɗalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaƙi don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin ƙera nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe ƴan ƙasarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...
X whatsapp