fidelitybank

Zan goyawa Tinubu baya a zaben 2023 – Gwamnan Cross River

Date:

Gwamnan jihar River Ben Ayade ya ce, babban jagoran APC mai mulki, Bola Ahmed Tinubu, ya na da damar da zai nemi kujerar shugaban kasa.

A wata hira da ya yi da BBC, Farfesa Ben Ayade ya bayyana cewa, la’akari da wahalar da Bola Ahmed Tinubu ya sha da APC, babu laifi don ya fito ya bayyana muradinsa.

Farfesa Ayade, ya ce, tsohon gwamna Tinubu ya yi yaki wajen ganin an kafa gwamnatin Muhammadu Buhari, wanda a ka kifar da PDP shekaru kimanin bakwai da suka shafe.

A cewar Gwamna Ayade, “Muddin jam’iyyar APC ta ce a marawa Bola Tinubu baya, zai goyi bayan sa, tun da ya yi bauta, ba zai yi wu ayi masa dare a zabe mai zuwa ba. Duk wanda zai fito takara daga yankin kudancin Najeriya, ya fito. Za ma a samu karin wadanda za su nemi takara. Idan ka tambaye ni game da Bola Tinubu, zan ce ya yi daidai da ya fito takara, dalili kuwa shi ne ya yi wa Buhari kokari.”

legit news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi É—an shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...

An yi sulhu da shugabannin Ć´an Bindiga a Katsina

Wasu al'ummar Katsina, sun yi sulhu da wasu shugabannin...

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taÉ“a barin Iran ta Ć™era makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...

Isra’ila ta buga gangar yaĆ™i – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei, ya ce...

Iran ta na cigaba da luguden makami mai Linzami cikin Isra’ila

Ana ci gaba da zaman dar-dar a Isra'ila yayin...

Alhazan Najeriya sun fara dawo wa daga ƙasar Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya NAHCON ta sanar da isowar...

Sojoji sun kama É—an kasar China da zargin kai wa Ć´an Boko Haram kayayyaki

Rundunar sojojin ƙasar nan ta kama wani dan kasar...

Isra’ila ta tsokano tsuliyar Dodo – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce...

Da sani na Isra’ila ta kai hari Iran – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana sane...
X whatsapp