fidelitybank

Zan dakatar da kwacen waya da ake yi a Kano – Salihu Tanko

Date:

Sace-sace da kwacen waya su ne manyan kalubalen tsaro da ake fuskanta a Kano kuma za mu yi maganinsu, a cewar ɗan takarar gwamnan jihar Kano ƙarƙashin jam’iyyar PRP Salihu Tanko Yakasai.

Ya ce ya rasa aikinsa sabo da matsalar tsaron da ƙasar ke fuskanta, a yayin da yake magana a zauren taron muhawar ‘yan takarar gwamnan jihar Kano da BBC ta gudanar ranar Asabar.

Ya ƙara da cewa ”maganar sace-sacen waya wannan babbar matsala ce”, kuma gwamnati mai ci ta ɗauki matakin dakatar da matsalar ta hanyar hana ‘yan adaidaita fita tun daga ƙarfe goman dare, sai dai hakan na haifar da wata matsalar a cewarsa.

Sai dai ya ce, zai ɗauki matakin da ya dace domin dakatar da sace-sace da ƙwacen wayoyin ba tare da haifar da wata matsalar ba.

Sannan ya ce zai ɗauki matakin inganta tsaro tun daga unguwanni zuwa mazaɓu, domin inganta tsaro a faɗin jihar.

dailypost news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaƙi don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin ƙera nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe ƴan ƙasarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a ƙyale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...
X whatsapp