fidelitybank

Zan ci gaba da dawo da kayan tarihi da ƙasashen Turawa suka sace a Benin – Buhari

Date:

A ranar Juma’ar da ta gabata ne shugaban kasa Muhammadu Buhari ya ba da tabbacin cewa, gwamnatin tarayya za ta ci gaba da zage damtse wajen ganin an dawo da kayayyakin tarihi na Najeriya da aka sace daga kasashen waje da suka hada da Tagulla 1,130 na Benin Bronzes a cikin gidajen tarihi na kasar Jamus.

Shugaban ya bayar da wannan tabbacin ne a lokacin da ya karbi bakuncin Oba na Benin, Oba Ewuare II, tare da rakiyar mambobin kotunan masarautar Benin da kwamitin amintattu na gidan adana kayan tarihi na Benin a fadar shugaban kasa da ke Abuja.

Mai Martaba Sarkin ya ziyarci fadar shugaban kasa ne, domin mika godiyarsa ga shugaban kasar kan komawar wasu muhimman tagulla biyu na kasar Benin kwanan nan da jami’ar Cambridge da ta Aberdeen da ke kasar Burtaniya suka yi, bayan shekaru 125 da suka gabata.

Da yake jawabi a kan dawo da kayayyakin tarihi, shugaba Buhari ya bayyana jin dadinsa da yadda ya kawo farin jini ga Najeriya da tsohuwar masarautar Benin da kuma farin ciki ga Oba na Benin.

the sun newspaper today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

IGP ya ba da umarnin bincike kan bidiyon ƙorafin wani tsohon ɗansanda

Babban Sufetan ‘Yan Sandan Najeriya, Kayode Adeolu Egbetokun, ya...

Amurka za ta bayar da gudunmawar dala miliyan 30 ga ‘yan Gaza

Amurka za ta ba da tallafin dala miliyan talatin...

Iran na binciken ɓarnar da aka yi cibiyoyin nukiliyar ƙasar

Ministan harkokin waje na Iran ya amince an yi...

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karo na farko

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karon farko...

Sojoji na zaman makoki na kwanaki 3 bayan an kashe Jami’ai 17

Rundunar Sojin sama ta bayyana fara zaman makoki na...

‘Yan Ta’adda ba za su samu mafaka ba a Nasarawa ba – Gwamna

Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya musanta zargin da...

Sojoji sun mayar da martani kan ‘Yan ta’addan Neja

Dakarun Sojin Saman kasar nan, sun ce sun ƙaddamar...

Kotu ta yanke wa Matashin da ya kashe Budurwarsa hukuncin kisa

Kotun babban birnin jihar Nasarawa ta yanke wa wannan...

PDP ta yi watsi da matakin shugaban jam’iyyar da ya dauka

Kwamitin amintattu na jam’iyyar PDP, ya yi watsi da...

Tinubu zai sanya hannu kan sabbin dokokin haraji

Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai sanya hannu kan...

‘Yan Bindiga sun kashe Sojoji a Neja

Rundunar Sojin Kasa, ta tabbatar da mutuwar wasu daga...

Kungiyoyi 110 suna bukatar mu yi musu rijista – INEC

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta tabbatar da samun buƙatu...
X whatsapp