fidelitybank

Zan ci gaba da aiki na – Chris Ngige

Date:

Ministan Ƙwadago a Najeriya Chris Ngige ya janye daga neman takarar shugaban ƙasa da yake yi ƙarƙashin jam’iyya mai mulki ta APC, yana mai cewa zai ci gaba da aikinsa na minista.

Da yake bayyana janyewar tasa a cikin wata sanarwa ranar Juma’a a Abuja, Mista Ngige ya ce ya ɗauki matakin ne bisa kishin Najeriya.

“Na ɗauki matakin bisa kishin ƙasa don na samu damar mayar da hankali kan aikina na ci gaba da taimaka wa Shugaban Ƙasa da gwamnati…kuma da dalilai na iyalaina,” in ji sanarwar.

Ministan ya ƙara da cewa zai ƙaurace wa “shiga duk wasu shirye-shiryen APC na zaɓen 2023 tun daga kan zaɓukan fid da gwani”.

Ya ce tuni ya faɗa wa shugaban ƙasa matakin da ya ɗauka.

A jiya Juma’a ne Shugaba Buhari ya yi wa ministocinsa 10 ban-kwana da ke son tsayawa takara a muƙamai daban-daban, kuma Ngige na cikinsu. In ji BBC.

vanguardnews

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta bayar da umarni Majalisa ta dawo da Sanata Natasha

Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja, ta buƙaci...

Sojoji sun hallaka ƴanbindiga da dama a Plateau

Rundunar sojoji ta ce, ta kashe ƴanbindiga da dama...

Duk wani tuggun ku Atiku da El-Rufa’i ba za ku iya kayar da Tinubu ba – Bwala

Fadar shugaban kasa ta yi watsi da kokarin da...

Mutuwar Dantata ta girgiza kasa baki daya – Tinubu

Shugaban kasa Ahmad Bola Tinubu ya bayyana Alhaji Aminu...

Wike ya caccaki Rotimi a kan jam’iyyar ADC

Ministan babban birnin tarayya, Nyesom Wike, ya caccaki tsohon...

Tsige ni daga mukamin Wazirin Gaya ba a kan doka ba ne – Usman Alhaji

Tsohon sakataren gwamnatin jihar Kano, Alhaji Usman Alhaji, ya...

Gini mai bene uku ya danne Mutane a jihar Legas

Wani gini mai bene uku ya rufta a unguwar...

Kotu ta daure Matashi dan Tiktok da ya ke sanya rigar mama

Wata kotu a jihar Kano, ta yanke wa wani...

Peter Obi ka gaggauta ficewa daga jam’iyyar mu nan da awa 48 – Labour Party

Bangaren jam’iyyar Labour da Julius Abure ke jagoranta, ya...

Lakurawa sun kashe Mutane 15 a Sokoto

Wasu da ake zargin mambobin ƙungiyar Lakurawa ne sun...

Dan wasan Liverpool Diago Jota da Kaninsa sun mu a hadarin mota

Ɗan wasan ƙwallon ƙafar Liverpool kuma ɗan ƙasar Portugal,...

Mun shirya tunkarar APC a 2027 – ADC

A ranar Laraba ne manyan ƴan adawar siyasa suka...
X whatsapp