fidelitybank

Zan buga wasa da PSG ko ba Messi -Ronaldo

Date:

Paris Saint-Germain za ta kara da kungiyar Al Nassr ta Cristiano Ronaldo da Inter Milan a wasannin sada zumunta na bazara a Japan.

A bazarar da ta gabata, PSG ta je Japan don buga wasanni uku na cikin gida kuma jama’a da yawa sun yi maraba da su.

A bana za su kara da Al Nassr a Osaka ranar 25 ga watan Yuli da kuma kungiyar J-League Cerezo Osaka kwanaki uku bayan haka.

Sai dai Ronaldo ba zai yi karo da tsohon abokin hamayyarsa Lionel Messi ba, kamar yadda aka sanar da ficewar kyaftin din Argentina.

Haka kuma Messi baya cikin ‘yan wasan PSG da aka yi amfani da su wajen tallata wannan rangadi a shafin su na yanar gizo.

Sun kawo karshen ziyarar ta Japan da Inter, wacce za ta kara da Manchester City a wasan karshe na gasar zakarun Turai, a filin wasa na Tokyo na kasa a ranar 1 ga Agusta.

latest news in nigeria 2022

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp