fidelitybank

Zan bayyana ra’ayi na a kan dan takarar da zan marawa baya a 2023

Date:

Gwamnan Jihar Rivers, Nyesom Wike, ya ce zai bayyana tare da fara yi wa ɗan takarar shugaban ƙasar da yake goyon baya yaƙin neman zaɓe a watan Janairu.

Da yake magana ranar Alhamis yayin buɗe aikin gadar sama a jihar, Wike ya ce zai jagoranci magoya bayansa zuwa jiha bayan jiha don yi wa ɗan takarar kamfe.

“Daga Janairun sabuwar shekara, zan faɗa wa mutanena wanda za su zaɓa. Saboda haka, duk mutanen da suke ta zato da kuma zagi na su jira Janairu ya zo,” in ji shi.

Tun bayan da Wike ya sha kaye a zaɓen fitar da gwani na takarar shugabancin Najeriya a jam’iyyar adawa ta PDP a Najeriya, aka shiga ruɗani a jam’iyyar, inda ya fara adawa da Atiku Abubakar – wanda ya kayar da shi a zaɓen.

Daga baya Wike da wasu gwamnonin PDP biyar suka kafa wani rukuni da suke kiran kan su G5 da zimmar ci gaba da adawa da Atiku, kuma suka nemi Shugaban PDP na Ƙasa Iyorchia Ayu ya sauka daga muƙaminsa a matsayin sharaɗin sulhu.

Sai dai Mista Ayu ya ce, ba zai sauka ba “saboda ba su suka zaɓe ni ba”.

taraba news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Bayan kashe Soja yanzu haka an kama ƴan Daba 398 a Kaduna

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna, ta sanar da kama...

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na ƙasa – Fadar Shugaban Ƙasa

Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta ɗaure Matashin da ya shiga ɗakin kwanan Ɗalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaƙi don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin ƙera nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe ƴan ƙasarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...
X whatsapp