fidelitybank

Zan bayar da ilimi kyauta idan na zama gwamnan Kano – Abba Kabir

Date:

Ɗan takarar gwamnan jihar Kano, ƙarƙashin inuwar jam’iyyar NNPP, Abba Kabkir Yusuf, ya ce, babban abin da gwamnatinsa za ta sanya a gaba shi ne bayar da ilimi kyauta ga ‘yan asalin jihar.

Abba kabir ya bayyana haka ne a lokacin da yake jawabi a taron muhawar ‘yan takarar gwamna da BBC ta shirya a jihar ranar Asabar.

A lokacin da mai gabatar da muhawar ya tambaye shi cewa ta ina zai samo kuɗin da zai bayar da ilimi kyauta a jihar a daidai lokacin da jihohi da dama ke kokawa kan matsin tattalin arziki?

Sai Abba Kabir ya ce ”Idan ka dakile cin hanci da rashawa a Kano to ka yi maganin matsalar”.

Sannan ya ce zai bunƙasa hanyoyin samun kuɗin shiga ta hanyar nemo taimako a wajen ƙungiyoyin bayar da tallafi domin tallafa wa ilimi a jihar.

Abba Kabir ya kuma ce zai mayar da hankali wajen ɗaukar isassun malaman makaranta domin wadata jihar da malaman da take buƙata.

uanguard news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta ɗaure Matashin da ya shiga ɗakin kwanan Ɗalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaƙi don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin ƙera nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe ƴan ƙasarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...
X whatsapp