Sabon kocin Everton Frank Lampard, ya ce, zai yi nasara kan masu shakku akan sabon a aikinsa na horaswa a Everton
Lampard ya bayyana cewa ya yi imanin zai iya hada kan Everton din da ‘yan wasanta da magoya bayan ta.
An nada dan Lampard mai shekaru 43 a ranar Litinin, kuma ya maye gurbin tsohon kocin kungiyar Rafael Benitez.
Zuwan Lampard ya haifar da tambayoyi game da matakin kwarewarsa.
Amma tsohon kocin na Chelsea ya ce: “Mutane za su ga ina da da’ar aiki da kware.” In ji Lampard.