fidelitybank

Zan aiwatar da gwamnati mai tsarin demokradiya a Kaduna – Uba Sani

Date:

Zababben gwamnan jihar Kaduna, Sanata Uba Sani, ya yi alkawarin aiwatar da tsarin dimokuradiyyar da ya dace da jama’a tare da mai da hankali kan zaman lafiya da ci gaban jihar.

A jawabinsa na karramawar da ya yi a Kaduna ranar Litinin, bayan an bayyana shi a matsayin wanda ya lashe zaben gwamna, Sani ya yabawa al’ummar jihar bisa yadda suka ba shi da abokin takararsa shugabancin jihar.

A cewarsa, “Mun karbi wannan gata tare da babban nauyi, za mu aiwatar da umarnin dimokuradiyya na jama’a tare da mai da hankali da sadaukar da kai, za mu yi mulki domin kowa ya samu zaman lafiya da ci gaban jihar.”

Karanta Wannan: ‘Yan bindiga sun harbe liamamin masallaci a Kaduna

Ya bayyana godiyarsa ga shugabannin gargajiya, al’umma da na addini wadanda suka samar da yanayi na zaman lafiya tare da yaba wa kokarin shugabannin jam’iyyar APC a kowane mataki na namijin kokarin da suke yi.

Sanata Uba Sani ya godewa zababben shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu bisa goyon bayan da yake bai wa shugaban kasa Muhammadu Buhari bisa sakon goyon bayan yakin neman zabensa.

legit com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp