fidelitybank

Zamu zabi dan takarar da zai taimakawa makiyaya a 2023 – Kungiyar Fulani

Date:

Kungiyar al’adun Fulani ta Kulen Allah Cattle Rearers Association of Nigeria, (KACRAN), ta sha alwashin taimakawa duk wani dan takarar shugaban kasa da manufofinsa da shirye-shiryensa suka hada da bunkasar kiwo, don samun madafan iko a zaben 2023.

Wata sanarwa da shugaban KACRAN na kasa, Khalil Mohd Bello, ya fitar a ranar Talata, ta bayyana cewa wasu ‘yan siyasa ba su da hankali ko damuwa da muhimmiyar rawar da bangaren kiwo ke takawa wajen samar da miliyoyin ayyukan yi ga matasa.

KACRAN ya yi alfahari da samun miliyoyin makiyaya da PVC a hannunsu kuma a shirye suke su kada kuri’unsu ga dan takarar da ya damu da muradunsu da rayuwarsu baki daya.

Khalil ya ce mambobinsu a koyaushe suna kada kuri’u a cikin kungiyar kuma za su zabi duk wani dan takara da jam’iyyar da za ta yi la’akari da su sosai wajen tsara manufofi da aiwatar da su.

legit news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp