fidelitybank

Zamu yi gauraye da ƴan wasan waje da na gida a gasar cin kofin Afrika – Flying Eagles

Date:

Kwararrun ƴawasa daga kasashen waje za su shiga sansanin Flying Eagles da ke Abuja a mako mai zuwa domin tunkarar gasar cin kofin nahiyar Afirka na ‘yan kasa da shekaru 20.

Babban mai horar da ‘yan wasan, Ladan Bosso ya gayyaci ‘yan wasa 35 a mataki na biyu na atisayen zangon su ranar Asabar.

Bosso ya kuma bai wa ‘yan wasa hudu da ke kasar waje, Ibrahim Mohammed, Ahmed Abdulahi, Lekan Oyedele da Samson Lawal fensho a gasar.

Ana sa ran ‘yan wasan kasar za su isa Abuja ranar Litinin.

Najeriya za ta mika jerin sunayen ‘yan wasa 21 na karshe a gasar ta AFCON ta U-20 a ranar 20 ga watan Janairu.

Kungiyar ta Flying Eagles tana rukunin A ne da mai masaukin baki Masar da Mozambique da kuma Senegal.

Za a gudanar da gasar ne daga ranar 19 ga watan Fabrairu zuwa 11 ga Maris.

kano news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Na so komawa Manchester United a 2012 – Lwandowski

Ɗanwasan gaban ƙungiyar Barcelona ta Spain, Robert Lewandowski ya...

Isak ya dage sai ya koma Liverpool

Ɗanwasan gaba Alexander Isak ya nace sai ya bar...

Sadiq Umar da Bello El-Rufai sun sayi ƙungiyar Ranchers Bees ta Kaduna

Ɗanwasan tawagar Super Eagles ta Najeriya da Real Socieded...

Atiku zai iya guduwa daga ADC ya koma PDP idan Jonathan ya tsaya takara – Diran

Tsohon mataimakin sakataren yada labaran jam’iyyar PDP na kasa,...

Zoben matar Ronaldo ya kai dala miliyan 5 – Masana

Masana sun yi kiyasin tsadar zoben da Cristiano Ronaldo...

Kama Tambuwal ya na da alaka da shigarsa cikin hadakar jam’iyya – Atiku

Tsohon ɗantakarar shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya ce kama...

Ambaliyar ruwa ta kashe mutuane takwas a Ebonyi

Ambaliya, wadda mamakon ruwan sama ya janyo, ta yi...

Bankin Duniya zai kashe wa yankin Arewa a Najeriya dala miliyan 300

Bankin Duniya ya amince da kasafin kuɗi dala miliyan...

Giyar mulki na kwasar Trump – ‘Yan Majalisar Democrat

'Yan Democrats a Amurka sun zargi Donald Trump da...

Kama Aminu Waziri Tambuwal da EFCC ta yi ba daidai ba ne – PDP

Jam'iyyar PDP a jihar Sokoto ta yi Allah-wadai da...

An kai hari a ƙauyuka 15 na Zamfara a mako ɗaya – Rahoto

Wani rahoto da tashar Channels ta ruwaito daga cibiyar Zamfara Circle...

Jihohin Arewa huɗu ne suke biyan mafi ƙarancin fansho na N32,000 – NUP

Ƙungiyar ƴan fansho na arewacin Najeriya, NUP ta ce...
X whatsapp