fidelitybank

Zamu toshe titunan Abuja idan ASUU da gwamnati basu daidaita ba – NANS

Date:

Babbar ƙungiyar ɗalibai a kasa NANS ta ce, za ta fara gudanar da zanga-zangar ƙasa baki ɗaya idan malaman jami’a ba su sasanta da gwamnatin ba, domin janye yajin aikin da suka shiga na wata ɗaya.

Mataimakin Shugaban NANS, Yazeed Tanko Muhammad ya shaidawa BBC cewa, za su rufe dukkan titunan da ke shiga birnin Abuja daga ranar Litinin mai zuwa idan ba a janye yajin aikin ba.

“Zanga-zanga ce da idan muka fara ta ba za mu daina ba har sai malamai sun dawo bakin aiki, har sai mun samu mafita,” in ji shi.

“Muna kira ga shugaban ƙasa da shi ma ya nuna mana goyon baya ya zauna a gida, kar ya je aiki ranar Litinin ɗin.”

A farkon makon da ya gabata ne ƙungiyar ASUU ta malaman jami’ar ta fara yajin aikin gargaɗi na wata ɗaya bayan ta zargi gwamnatin tarayya da rashin mutunta yarjejeniyar da suka ƙulla tun a 2009 da kuma sabuwa a 2020.

spw news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp