fidelitybank

Zamu tallafawa al’umma akan halin da ake ciki – Gwamnatin Kaduna

Date:

Gwamnatin Kaduna ta sanar da cewa, za ta tallafa wa ‘yan jihar domin rage musu raɗaɗin da suke ciki sakamakon ƙarancin takardun kuɗi.

Hakan ya biyo bayan wani zama na kwamitin tsaro da aka gudanar a jiya wanda gwamna Nasir El-Rufai ya jagoranta tare da hukumomin tsaro da aka aike jihar da sarakuna da kuma jami’an gwamnatin jihar.

A cikin wata sanarwa, gwamnatin ta ce batun ƙarancin kuɗin ya janyo wahalhalu da dama ga mazauna jihar sannan basa kuma iya biyan kuɗaɗe a bangaren sufuri da na kiwon lafiya da kuma sauran abubuwan yau da kullum musamman ma kayan abinci. A don haka, ta ce tallafin zai gudana har na tsawon mako ɗaya.

Karanta Wannan: Canjin Kudi: Gwamnatin Kaduna ta yi gargadi akan yin bore

Gwamnatin ta ce za ta fito da wani tsarin sufuri da za a rinka ɗaukan mutane kyauta a biranen Kaduna da Zariya da kuma Kafanchan.

Ta kuma ce za a yi wannan tsari ne tare da haɗin gwiwar kungiyoyin sufuri da suka kunshi motocin bas da kuma a daidaita sahu.

breaking news in nigeria today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

A dawo da tallafin aikin Hajji ga maniyyatan Najeriya – Ndume

Jagoran ƴan kwamitin majalisar dattijawa kan harkokin ƙasashen waje...

A na fargabar mutuwar dukkanin fasinjojin jirgin Indiya da ya yi hatsari

Kamfanin dillancin labaru na AP ya rawaito cewa, shugaban...

An kwashe wasu daga cikin Gawarwakin da Jirgi ya fada cikin gidaje a Indiya

Ƙungiyar likitoci ta ƙasar Indiya (FAIMA), ta ce an...

Tinubu ya mayar da martani kan mayar da Najeriya tsarin jam’iyya daya

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya mayar da martani game...

Zan cigaba da sa yawan jini ga maƙiya Tinubu – Wike

Ministan Babban Birnin Tarayya, Nyesom Wike, ya sha alwashin...

Tinubu zai magantu a kan ranar Dimokradiyya

Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai yi jawabi ga...

A shirye nake na mutu don nasarar APC a 2027 – Orji Kalu

Sanatan Abia ta Arewa, Orji Uzor Kalu, ya bayyana...

Bayan hutun Sallah Tinubu zai koma Abuja

Shugaban ƙasa, Bola Tinubu na kan hanyarsa ta komawa...

Mutane 570 aka kashe a Najeriya cikin watan Afrilu – Rahoto

Hukumar kare haƙƙin ɗan'adam a Najeriya ta ce, adadin...

PDP ba za ta mutu ba duk da rikicin cikin gida – Wike

Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya ce...

Sojoji sun kashe riƙaƙen ɗan bindiga Guddel a Kaduna

Sojoji sun yi nasarar kawar da fitaccen shugaban ‘yan...

Fadar shugaban ƙasa ta yi kakkausar gargaɗi a kan Ndume

Fadar shugaban kasa ta yi kakkausar gargadi ga dan...
X whatsapp