fidelitybank

Zamu taka rawar gani a gasar kofin duniya ta mata – Alvine

Date:

Kyaftin din Flamingos, Alvine Dah-Zossu, ta gamsu da cewa kungiyar za ta nuna girmamawa a gasar cin kofin duniya ta mata na FIFA U-17 na 2022 a Indiya.

A halin yanzu ‘yan matan Bankole Olowookere suna Koceli, Turkiyya, don yin atisayen kwana 10 kafin gasar.

Kungiyar Flamingos ta lallasa Galatasaray Ladies da ci 3-1 a wasan sada zumunta da suka yi a ranar Asabar da ta gabata.

‘Yan matan Najeriya za su kara da Fenerbahce Ladies a wani wasan sada zumunta nan gaba a cikin wannan mako.

Yayin da suke ci gaba da shirye-shiryensu na gasar, Dah-Zossu ta jadada shirin kungiyar na taka rawar gani a Indiya.

“Kowace ranar horo wata dama ce ta koyo, abubuwa masu kyau ba su zo cikin sauƙi amma mun kuduri aniyar yin kyau a gasar cin kofin duniya na mata na 17 na FIFA. Ba za mu huta ba har sai mun cimma burinmu,” kamar yadda ta shaida wa thenff.com.

A ranar Talata 11 ga watan Oktoba ne kungiyar Flamingos za ta kara da Jamus a wasansu na farko a gasar a Goa.

the sun news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp