fidelitybank

Zamu shirya zanga-zanga idan har aka ki sakin Aminu – Ƙungiyar Ɗalibai

Date:

Kungiyar Daliban ta ƙasa NANS, ta bai wa jami’an tsaron kasar awa 48, wanda ya yi daidai da kwanaki biyu na su saki dalibin nan da ake zargi ya ci mutuncin matar Shugaban kasa a shafinsa na sada zumunta.

Kama Aminu Muhammad, wanda ake shirin gurfanarwa a gaban kotu anjima kadan, ya haifar da cece-kuce musamman a kafafen sada zumuntar kasar, inda da dama ke ganin rashin kyautawa da yi wa doka karan tsaye wurin tsare dalibin ba bisa ka’ida ba.

Wani kusa a kungiyar ta NANS Bashir Limanci, ya ce za su shirya zanga-zanga idan har aka ki sakin shi.

Aminu mai shekaru 23 na karatu ne a jami’ar tarayya da ke Dutse, inda ake shirye shiryen fara jarabawa.

Kawo yanzu babu martanin hukumomin tsaron kan gargadin na NANS.

legit.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Barau zai mayar da filin wasan BUK na zamani

Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Barau I. Jibrin, ya...

Jami’ar Bayero ta Kano ta yi sabon shugaba

Farfesa Haruna Musa, ya karɓi ragamar shugabancin jami’ar Bayero...

Gwamnatin Kano ta amince Barau FC ta yi wasa a filin Sani Abacha

Gwamnatin Jihar Kano ta amince da kungiyar kwallon kafa...

Gwamnatin Tinubu na takalar Kwankwaso da fada – Buba Galadima

Jigo a jam'iyyar NNPP, kuma na hannun tsohon gwamnan...

Newcastle United ta dauki dan wasan tsakiya Jacob daga Aston Villa

Newcastle United ta sanar da daukar dan wasan tsakiya...

Hisba ta kama ‘yan Mata 62 da zargin aikata baɗala a Kano

Hukumar Hisbah ta kama mutane 62 kan zargin aikata...

NNPP ta yi tafka magudi a zabencike gurbin Kano – Farouk Lawan

Tsohon dan majalisar wakilai, Farouk Lawan, ya yi zargin...

Dan shugaban kungiyar Boko Haram ya shiga hannu

Hukumomi a ƙasar Chadi sun kama yaron shugaban ƙungiyar...

Daga yau wankin koda a Najeriya ya koma dubu 12 maimakon dubu 50 – Tinubu

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya amince da rage farashin...

An ceto Mutane 25 da syka kife a kwale-kwalen Sokoto

Hukumomi a jihar Sokoto sun ce, sun samu nasarar...

An fara duba rabon gyaran arzikin Najeriya

Shugaban Hukumar rarraba arziƙin ƙasa RMAFC, Mohammed Shehu, ya...
X whatsapp