fidelitybank

Zamu sanya idanu sosai a kan yawaitar fashewar tukwanan iskar gas a Kano – Gwamnati

Date:

Gwamnatin jihar Kano ta ce za ta karfafa sa ido a sassa da dama na jihar, domin tabbatar da matakan tsaro wajen magance matsalar fashewar iskar gas a fadin jihar.

Kwamishinan Muhalli na jihar, Dr Kabiru Getso ne ya bayyana hakan a ranar Lahadi a wata hira da manema labarai kan yawaitar fashewar da aka samu a jihar.

Dr Getso ya ce a matsayin matakin gaggawa, jihar ta kafa wani kwamiti mai karfi da zai duba lamarin.

“A halin da ake ciki, Ma’aikatar Muhalli za ta karfafa sa ido don dubawa da kuma fadakar da jama’a kan matakan tsaro wajen kula da iskar gas da sauran sinadarai.

“Za mu fara wayar da kan jama’a kan kafofin yada labarai da kuma wuraren da ake sarrafa iskar gas.”

“Amma dangane da haka, gwamnatin Ganduje ta tsara kudirin doka don takaita abubuwan da ke sama kuma a halin yanzu ana tantance shi a ma’aikatar shari’a ta jihar.”

Ya kuma bayyana cewa an fara aiwatar da manufar jihar kan muhalli kuma za ta ba da jagoranci ga bangaren muhalli na jihar.

Kamfanin Dillancin Labarai na kasa, NAN, ya ruwaito cewa, wasu munanan fashewar iskar gas guda biyu sun afku a Kano tsakanin watan Mayu zuwa Yuni kuma an yi asarar rayuka da dukiyoyi da dama.

vgn news 2022

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kashe mayaƙan Boko Haram Takwas a jihar Borno

Rundunar sojin Najeriya ta ce sojojinta sun kashe aƙalla...

Sauya sunan Kwaleji a Oyo ya fusata Dalibai

ÆŠaliban kwalejin fasaha ta Ibadan sun gudanar da zanga-zanga...

Tawagar gwamnatin Kano da Jigawa sun kai ziyarar ta’aziyya ga iyalan Dantata

Tawagar gwamnatin Kano da Jigawa sun kai ziyarar ta'aziyya...

Trump ba shi da hankali ko tunani a kan harajin sa – Elon Musk

Tsohon mai ba shugaban Amurka Donald Trump shawara kan...

Dangote ya rage man fetur lita 840

Matatar man Dangote ta rage farashin litar man fetur...

Wa’adin da Najeriya ta bai wa Facebook na biyan tarar dala miliyan 290 ya cika

A ranar Litinin ne wa'adin da wata kotu ta...

Jami’an sa-kan Zamfara sun kashe Kacalla ÆŠanbokolo ubangidan Turji

Gwamnatin jihar Zamfara da ke arewa maso yammcin Najeriya...

PDP ta gudanar da taron ta na kasa

Shugabani da gwamnonin da sauran masu ruwa da tsaki...

An É—age jana’izar Aminu ÆŠantata zuwa Talata

Gwamnatin Najeriya ta sanar da É—age jana'izar fitaccen É—ankasuwar...

‘Yansanda sun kwace iko da sakatariyar PDP a Abuja

A yayin da ake ci gaba da takun-saka kan...

Iran ta na da ‘yancin yin Nukiliyar ta – Ravanchi

Iran ta dage kan hakkinta na ci gaba da...
X whatsapp