fidelitybank

Zamu sanya idanu sosai a kan yawaitar fashewar tukwanan iskar gas a Kano – Gwamnati

Date:

Gwamnatin jihar Kano ta ce za ta karfafa sa ido a sassa da dama na jihar, domin tabbatar da matakan tsaro wajen magance matsalar fashewar iskar gas a fadin jihar.

Kwamishinan Muhalli na jihar, Dr Kabiru Getso ne ya bayyana hakan a ranar Lahadi a wata hira da manema labarai kan yawaitar fashewar da aka samu a jihar.

Dr Getso ya ce a matsayin matakin gaggawa, jihar ta kafa wani kwamiti mai karfi da zai duba lamarin.

“A halin da ake ciki, Ma’aikatar Muhalli za ta karfafa sa ido don dubawa da kuma fadakar da jama’a kan matakan tsaro wajen kula da iskar gas da sauran sinadarai.

“Za mu fara wayar da kan jama’a kan kafofin yada labarai da kuma wuraren da ake sarrafa iskar gas.”

“Amma dangane da haka, gwamnatin Ganduje ta tsara kudirin doka don takaita abubuwan da ke sama kuma a halin yanzu ana tantance shi a ma’aikatar shari’a ta jihar.”

Ya kuma bayyana cewa an fara aiwatar da manufar jihar kan muhalli kuma za ta ba da jagoranci ga bangaren muhalli na jihar.

Kamfanin Dillancin Labarai na kasa, NAN, ya ruwaito cewa, wasu munanan fashewar iskar gas guda biyu sun afku a Kano tsakanin watan Mayu zuwa Yuni kuma an yi asarar rayuka da dukiyoyi da dama.

legit.news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp