fidelitybank

Zamu samar da kudin tallafin man fetur na Tiriliyan 6.72 a 2023 – Gwamnatin Tarayya

Date:

Gwamnatin tarayya, ta ce za ta samar da kudin tallafin man fetur da ya kai Naira tiriliyan 6.72 a shekarar 2023.

Jaridar The NationĀ a Najeriya ta ruwaito Ministar kudi, kasafi da tsare-tsare Hajiya Zainab Ahmed na bayyana haka a Abuja babban birnin kasar ranar Alhamis.

Hajiya Zainab ta ce gwamnati ta kiyasta cewa za ta samar da kudaden ne ta hanyoyi guda biyu kamar yadda yake kunshe a cikin kasafin kudin kasar.

https://platinumpost.news/hausa/buhari-ya-yi-allah-wadai-da-kisan-gillar-da-yan-bindiga-suka-yi-wa-fasto/

A karkashin hanya ta farko, ministar ta ce ”An kiyasta cewa za a samar da tallafin tiriliyan 6.72 a shekarar 2023.

Ta kuma kara da cewa wadannan kudade kamfanin NNPC ne zai samar da su a madadin gwamnatin tarayya.

www.punch news.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar Ę“ansandan jihar Kaduna, sun buʙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ʙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ā€˜Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ʙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ā€˜yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp