fidelitybank

Zamu mayar da gwamnan Nasarawa zuwa kasar Saudiyya – PDP

Date:

Jam’iyyar PDP a Jihar Nasarawa ta yi alfahari da cewa za, ta mayar da Gwamna Abdullahi Sule kasar Saudiyya bayan zaben 2023.

Shugaban jam’iyyar PDP na jihar Mista Francis Orogu ne ya bayyana hakan a ranar Alhamis yayin wata tattaunawa da manema labarai a karamar hukumar Karu ta jihar.

A cewar Orogu, gwamnan ba shi da hurumin tabbatar da gudanar da ingantaccen gudanar da harkokin jihar.

“Jam’iyyar APC, bisa ga dukkan alamu, ta gagari mutanenmu; don haka zaben da ke tafe tamkar tafiya ce kawai ga PDP. Nan da shekarar 2023, za mu mayar da shi Saudiyya.” Inji Shugaban.

Ya kuma tabbatar da cewa jam’iyyar PDP ba za ta ji tsoro ba game da barazanar da gwamnan ya yi na cewa za ta murkushe duk wanda ya tsaya tsakaninsa da kujerar gwamna.

Ya kuma ba da tabbacin a shirye jam’iyyar adawa a jihar ta ke na yin tir da duk wata barazana daga jam’iyya mai mulki.

Dr David Ombugadu, dan takarar gwamna na jam’iyyar PDP, ya shawarci shugabannin jam’iyyar da su guji tayar da fitina.

Ya ce, “PDP ba za ta gangara zuwa APC ba, jam’iyyar za ta tsaya kan yadda za ta ciyar da kasa da jihar gaba.

nnn-news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An gargadi al’umma su yi taka tsan-tsan da ambaliyar ruwan sama

Yayin da ake ci gaba da fuskantar saukar ruwan...

Gwamnatin Tarayya za ta gina hanyar sufurin jirgin ƙasa a Kano

Gwamnatin Tarayya ta ce, za ta samar da titin...

Abin da ya sa muke ci gaba da tsare Sowore – Ƴansanda

Kwamishinan ƴansanda mai kula da sashen kai ɗauki na...

INEC za ta bai wa ɗaurarru damar kaɗa ƙuri’a a lokacin zaɓuka

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta ta duba yiwuwar bai...

Mai ya jawo Matan Zamfara su ka yi zanga-zanga

Ɗaruruwan mata ne tsofaffi da masu shawarya suka gudanar...

Aƙalla mutane 24,000 ne suka ɓata saboda Boko Haram a Najeriya

Kungiyar Agaji ta Red Cross ta bayyana cewa aƙalla...

‘Yansanda ku gaggauta sakin Sowore – Obi

Tsohon ɗan takarar shugaban kasa a jam'iyyar LP, Peter...

PDP ta gargaɗi mambobinta kan goyon bayan Tinubu

Babbar jam'iyyar hamayya ta PDP a Najeriya ta gargaɗi...

Mashawarcin gwamnan Kano ya rasu bayan harin ‘yan Daba

Sadiq Gentle, babban mai ba da rahoto na musamman...

An fitar da jerin sunayen Matasan ‘yan wasan da za su lashe kyautar Kopa

Masu shirya kyautar Ballon d’Or, sun fitar da jerin...

An fitar da jerin masu tsaron raga da za su lashe kyautar gwarzon bana

An fitar da sunayen wadanda za a zaba don...

Jonathan ne ya fi cancanci ya rike Najeriya Farfesa Tukur

Farfesa Tukur Muhammad-Baba, Sakataren Yada Labarai na Kungiyar Tuntuba...
X whatsapp