fidelitybank

Zamu lashe zaɓen 2023 duk da matsalar tsaro – APC

Date:

Shugaban Jam’iyyar APC na ƙasa, Sanata Abdullahi Adamu, ya ce suna da yaƙinin samun nasara a babban zaɓen 2023, duk da tarin ƙalubalen da ƙasar ke ciki musamman matsalar tsaro da matsin rayuwa.

Sanata Abdullahi Adamu ya shaida wa BBC cewa, irin waɗannan matsalolin, musamman na tsaro, ba kawai a Najeriya ake fuskantar su ba har ma da wasu ƙasashen a duniya.

Ya bayyana cewa “Ba shakka akwai taɓarɓarewar tattalin arziki a ƙasa, amma mai hankali ya san cewa taɓarɓarewar darajar Naira ba wai mu muka haddasa ta a nan ba, batun tsaro kuma babu wata ƙasa da za ka ce tana zaman lafiya.”

Sai dai ya ce, duk da haka gwamnati na iya ƙoƙarinta na ganin an magance matsalolin.

Najeriya dai ta shafe tsawon shekaru tana fama da ƙaruwar matsalolin tsaro a sassan ƙasar.

A cewarsa, Jam’iyyar APC na aiki ne domin samun nasara a zaɓen da ke tafe sai dai ya ce akwai mutanen da ba ƴan jam’iyyarsu ba da suke musu zagon ƙasa kan wannan ƙudirin nasu.

nnn news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp