fidelitybank

Zamu kare rayuka a Zamfara lokacin zaɓe – NSCDC

Date:

Rundunar tsaro ta NSCDC reshen jihar Zamfara, ta sake jaddada cewa jami’anta za su ci gaba da gudanar da aikinsu na musamman domin kare rayuka da dukiyoyin al’umma.

Kwamandan rundunar, Muhammad Bello Mu’azu ne ya bayyana hakan, inda ya kuma bayar da tabbacin cewa, jami’an rundunar a jihar zamfara za su ci gaba da kasancewa cikin da’a a lokacin yakin neman zabe domin tunkarar zaben 2023.

rayuwa da dukiyoyin kasa, ya bayyana hakan ne a lokacin da jami’an hukumar kare hakkin bil’adama ta kasa reshen jihar Zamfara suka kai masa ziyarar ban girma. a Gusau.

Shugaban NSCDC na jihar ya bayyana cewar, kasancewar hukumar mai ruwa da tsaki a harkokin zabe za ta yi duk mai yiwuwa wajen ganin an gudanar da zaben 2023 cikin sauki.

Kwamandan Mu’azu, ya shaidawa kungiyar kare hakkin bil adama cewa, NSCDC ta shirya tsaf domin kulla alaka da sauran kungiyoyin, domin dakile duk wani nau’in rashin tsaro da ka iya kawo cikas ga masu zabe wajen gudanar da ayyukansu na jama’a kamar yadda kundin tsarin mulkin tarayyar Najeriya ya tanada.

Kwamandan Muazu ya amince da hada kai tare da hada kai da hukumar kare hakkin dan adam a jihar Zamfara domin tsaftace harkokin zabe yadda ya kamata a daidai da sauran dokokin tarayya.

general news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Barau zai mayar da filin wasan BUK na zamani

Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Barau I. Jibrin, ya...

Jami’ar Bayero ta Kano ta yi sabon shugaba

Farfesa Haruna Musa, ya karɓi ragamar shugabancin jami’ar Bayero...

Gwamnatin Kano ta amince Barau FC ta yi wasa a filin Sani Abacha

Gwamnatin Jihar Kano ta amince da kungiyar kwallon kafa...

Gwamnatin Tinubu na takalar Kwankwaso da fada – Buba Galadima

Jigo a jam'iyyar NNPP, kuma na hannun tsohon gwamnan...

Newcastle United ta dauki dan wasan tsakiya Jacob daga Aston Villa

Newcastle United ta sanar da daukar dan wasan tsakiya...

Hisba ta kama ‘yan Mata 62 da zargin aikata baɗala a Kano

Hukumar Hisbah ta kama mutane 62 kan zargin aikata...

NNPP ta yi tafka magudi a zabencike gurbin Kano – Farouk Lawan

Tsohon dan majalisar wakilai, Farouk Lawan, ya yi zargin...

Dan shugaban kungiyar Boko Haram ya shiga hannu

Hukumomi a ƙasar Chadi sun kama yaron shugaban ƙungiyar...

Daga yau wankin koda a Najeriya ya koma dubu 12 maimakon dubu 50 – Tinubu

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya amince da rage farashin...

An ceto Mutane 25 da syka kife a kwale-kwalen Sokoto

Hukumomi a jihar Sokoto sun ce, sun samu nasarar...

An fara duba rabon gyaran arzikin Najeriya

Shugaban Hukumar rarraba arziƙin ƙasa RMAFC, Mohammed Shehu, ya...
X whatsapp