fidelitybank

Zamu hukunta makarantar da ta karbi sama da Naira 22,500 – Gwamnatin Kwara

Date:

Gwamnatin Jihar Kwara, ta ce, za ta hukunta duk wani shugaban makarantar da ya karbi kudin da ya wuce naira 22,500 wanda aka amince da shi na jarrabawar kammala sakandire, NECO.

Ma’aikatar ilimi da bunkasa rayuwar jama’a ta jihar ita ce ta yi gargadin a lokacin kaddamar da rijistar jarrabawar ta hukumar jarrabawa ta Najeriya, NECO.

Karanta Wannan: Kwankwaso ya yi wa Peter Obi shagube cewa shi mai ilimi ne

Ainahin kudin jarrabawar naira 17,800 sai kuma wasu tsarabe-tsarabe da ma’aikatar ilimin jihar ta bullo da su wadanda idan aka hada gaba daya kudin ya kai naira 22,500 gaba daya.

Haka kuma gwamnatin jihar ta haramta yi wa dalibai na waje wato wadanda ba ‘yan makarantun ba rijistar jarrabawar ta wannan shekara ta 2022/2023.

A wata sanarwa da ma’aikatar ta fitar, Kwamishinar Ilimin jihar Hajia Sa’adatu Modibbo-Kawu wadda ta yi gargadin ta ce matakan da suka dauka na daga cikin sauye-sauyen da suke bullo da su domin magance yadda wasu shugabannin makarantu ke tsawwala wa dalibai kudin jarrabawa a jihar.

spw news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin Æ´an Æ™asarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a Æ™yale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maÆ™ale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi É—an shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...

An yi sulhu da shugabannin Æ´an Bindiga a Katsina

Wasu al'ummar Katsina, sun yi sulhu da wasu shugabannin...

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taÉ“a barin Iran ta Æ™era makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...
X whatsapp