fidelitybank

Zamu hukunta makarantar da ta karbi sama da Naira 22,500 – Gwamnatin Kwara

Date:

Gwamnatin Jihar Kwara, ta ce, za ta hukunta duk wani shugaban makarantar da ya karbi kudin da ya wuce naira 22,500 wanda aka amince da shi na jarrabawar kammala sakandire, NECO.

Ma’aikatar ilimi da bunkasa rayuwar jama’a ta jihar ita ce ta yi gargadin a lokacin kaddamar da rijistar jarrabawar ta hukumar jarrabawa ta Najeriya, NECO.

Karanta Wannan: Kwankwaso ya yi wa Peter Obi shagube cewa shi mai ilimi ne

Ainahin kudin jarrabawar naira 17,800 sai kuma wasu tsarabe-tsarabe da ma’aikatar ilimin jihar ta bullo da su wadanda idan aka hada gaba daya kudin ya kai naira 22,500 gaba daya.

Haka kuma gwamnatin jihar ta haramta yi wa dalibai na waje wato wadanda ba ‘yan makarantun ba rijistar jarrabawar ta wannan shekara ta 2022/2023.

A wata sanarwa da ma’aikatar ta fitar, Kwamishinar Ilimin jihar Hajia Sa’adatu Modibbo-Kawu wadda ta yi gargadin ta ce matakan da suka dauka na daga cikin sauye-sauyen da suke bullo da su domin magance yadda wasu shugabannin makarantu ke tsawwala wa dalibai kudin jarrabawa a jihar.

nigerian 
news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp