fidelitybank

Zamu gurfanar da wadanda suka shigo Najeriya ba bisa ka’ida ba – ‘Yan sanda

Date:

‘Yan sanda a jihar Gombe, sun kama wasu mutane da ake zargi sun shigo Najeriya ba bisa ka’ida ba.

Mutanen wadanda ake zargi sun shigo daga jamhuriyar Benin su hudu da kuma wasu biyu ‘yan Najriya.

Akalla mutane 109 ne ke kwantar da hankula a rundunar ‘yan sandan jihar Gombe bisa zargin shigowa da kasar ba bisa ka’ida ba daga jamhuriyar Benin.

Da yake bayyana hakan a wani taron manema labarai, kwamishinan ‘yan sanda jihar, Ishola Babaita, ya ce an shigo da mutanen ne ta cikin wasu motocin bas guda uku daga kasar Benin, tare da goyon bayan ‘yan Najeriya masu hadin gwiwa.

Babaita ya ce, da aka yi musu tambayoyi, wadanda ake zargin sun yi ikirarin cewa su mambobi ne na QNET, wani tsarin sadarwar na internet.

Ya ce, “A ranar 18 ga watan Janairun 2022, rundunar ta samu labarin cewa, motocin bas guda uku ne suka kawo wasu gungun samari 109.

Yayin da ya bukaci jama’a da su yi taka-tsan-tsan wajen yin sana’ar ta haramtacciyar hanya, domin kuwa ya ce, za a gurfanar da duk wadanda ake zargin a gaban kuliya.

leadership news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Mata da kanan Yara ne Ambaliya ta daidaita a jihohi 19 – NEMA

Hukumar bayar da agajin gaggawa ta kasa, NEMA, ta...

Facebook ya ƙi amincewa da tsare-tsaren Turai na amfani da AI

Wasu muhimman tsare-tsare na dokokin Tarayyar Turai kan amfani...

Ranar 18 za a fara rajistar zabe – INEC

Hukumar zaɓe mai zaman kanta, INEC ta sanar da...

Trump ya tura jiragen ruwa na yaki masu dauke da makaman nukiliya kusa da Rasha

Shugaba Trump ya ce, ya umarci a matsar da...

Amnesty na tuhumar gwamnatin Najeriya kan bacewar Dadiyata

Ƙungiyar Amnesty International ta yi Allah-wadai da sakacin da...

Rundunar sojin ruwa za ta kafa sansani a Kebbi

Rundunar sojin ruwan Najeriya ta bayyana aniyar kafa sansaninta...

Za afara rijistar masu zabe a Najeriya – INEC

Hukumar zaɓe ta INEC, ta ce, nan gaba cikin...

Ma’aikatan Jinya sun dakatar da yajin aiki a Najeriya

Ministan lafiya a Najeriya ya ce, ma'aikatan jinya da...

Izak ya na ɗaukar horo bayan ya dage sai ya koma Liverpool

Ɗanwasan gab ana Newcastle Alexander Isak na can yana...

Masu tsaigunta wa ƴan Bindiga ne ke haddasa kashe-kashe – Gwamnan Katsina

Gwamnatin jihar Katsina ta ce masu tsegunta wa ƴanbindiga...

Gwamnoni ku yi wa mutanen ƙauyika da karkara ayyuka – Tinubu

Shugaba Bola Tinubu, ya buƙaci gwamnonin ƙasar nan su...

Dino Melaye ya gudu daga PDP ya faɗa ADC

Tsohon ɗan jamalisar dattawa mai wakiltar Kogi ta Yamma,...
X whatsapp