fidelitybank

Zamu gurfanar da wadanda suka shigo Najeriya ba bisa ka’ida ba – ‘Yan sanda

Date:

‘Yan sanda a jihar Gombe, sun kama wasu mutane da ake zargi sun shigo Najeriya ba bisa ka’ida ba.

Mutanen wadanda ake zargi sun shigo daga jamhuriyar Benin su hudu da kuma wasu biyu ‘yan Najriya.

Akalla mutane 109 ne ke kwantar da hankula a rundunar ‘yan sandan jihar Gombe bisa zargin shigowa da kasar ba bisa ka’ida ba daga jamhuriyar Benin.

Da yake bayyana hakan a wani taron manema labarai, kwamishinan ‘yan sanda jihar, Ishola Babaita, ya ce an shigo da mutanen ne ta cikin wasu motocin bas guda uku daga kasar Benin, tare da goyon bayan ‘yan Najeriya masu hadin gwiwa.

Babaita ya ce, da aka yi musu tambayoyi, wadanda ake zargin sun yi ikirarin cewa su mambobi ne na QNET, wani tsarin sadarwar na internet.

Ya ce, “A ranar 18 ga watan Janairun 2022, rundunar ta samu labarin cewa, motocin bas guda uku ne suka kawo wasu gungun samari 109.

Yayin da ya bukaci jama’a da su yi taka-tsan-tsan wajen yin sana’ar ta haramtacciyar hanya, domin kuwa ya ce, za a gurfanar da duk wadanda ake zargin a gaban kuliya.

punch newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kare Ya Kashe Ragon Layya: Mai ƙwacen waya ya kashe Sojin ruwa a Kaduna

Wani mai ƙwacen waya ya kashe wani soja bayan...

Sojoji sun hallaka ƴan Boko Haram da dama

Da sanyin safiyar ranar Litinin, dakarun rundunar Haɗin kai...

Tarzomar kama baƙin haure a Amurka na yamutsa hazo

An shiga rana ta uku a tarzomar da ake...

Alhazai sun kammala aikin Hajji bana

A ranar Lahadin da ta gabata ne alhazai miliyan...

Tinubu gyaran ƙasa za ka mayar da kai ba zaɓen 2027 ba – ACF

Ƙungiyar Tuntuɓar Juna ta Arewacin Najeriya, ta yi kira...

Ƴan Jagaliya sun caka wa Matashi kuwa lokacin da ya zo karɓar naman Sallah a Kano

Matashi Ibrahim Mahmud ya rasu sakamakon caka masa wuƙa...

Kallo Ya Koma Sama: Elon Musk zai fuskanci mummunar sakamako – Trump

Ana ci gaba da takun saka tsakanin shugaban Amurka...

Zulum ya miƙa kyautar Naira miliyan 100 ga iyalan Sojojin da aka kashe

Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno, ya bai...

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...
X whatsapp