fidelitybank

Zamu goyi bayan dan takarar da zai magance matsalar tsaro – Arewa

Date:

Shugabannin Arewa sun yi alkawarin cewa, goyon bayansu a zaben shugaban kasa na 2023 zai kasance ga duk dan takarar da ke da karfin magance matsalar rashin tsaro da kuma ‘yantar da ‘yan Najeriya daga kalubalen da suke fuskanta.

Shugabannin jihohin Arewa 19 da Abuja sun bayyana matsayinsu a wajen wani taro na kwanaki 2 da wata kungiya mai suna Arewa New Agenda (ANA) ta shirya a Abuja.

Sun lura cewa rashin tsaro, rashin hadin kai, koma baya da sauran batutuwan da suka shafi zamantakewar al’umma ne ke tada kayar baya da ci gaban yankin da kasa baki daya.

Murtala Aliyu, Babban Sakataren kungiyar Arewa Consultative Forum (ACF), ya koka kan yadda shugabannin Arewa suka kasa daukar matakan magance matsalolin da yankin ke fuskanta tsawon shekaru.

A cewarsa, “Dole ne yankin ya karfafa kwarin gwiwa tare da yin shawarwari da shugabannin siyasar kasar don tabbatar da ci gabanta cikin sauri a dukkan bangarorin rayuwa domin bunkasar jama’a.”

A nasa jawabin daraktan Arewa House Dr Shuaibu Aliyu ya bayyana cewa Arewacin Najeriya ya kasance mai hada kan kasar nan, ya kuma yi kira ga masu ruwa da tsaki a yankin da su tashi tsaye wajen ganin an tabbatar da tsaftar tsarin.

Wanda ya shirya taron, Sanata Ahmad Moallahyidi ya yi imanin cewa, yankin na iya ciyar da shi ba Najeriya kadai ba, har ma da yankin yammacin Afirka baki daya, ya kara da cewa dole ne a tinkari kalubalen da ke gabansa duba da fadin kasa mai fadin hekta miliyan 98.3, wanda miliyan 82 ke nomawa.

nnnhausa

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnan Kano ya kori mataimansa na musamman kan belin Danwawu

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya amince da...

Tsohon Minista a mulkin Buhari ya mutu

Allah ya yi wa tsohon ministan noma da raya...

Kashi 70 na yankin Bukuyum ta Kudu na ƙarƙashin ƴan Bindiga – Ɗan majalisa

Rahotanni daga yakin ƙaramar hukummar Bukuyum na jihar Zamfara...

Goodluck ya fi dacewa ya zama dan takara a 2027 – Lamido

Tsohon Gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido ya ce Tsohon...

An gargadi al’umma su yi taka tsan-tsan da ambaliyar ruwan sama

Yayin da ake ci gaba da fuskantar saukar ruwan...

Gwamnatin Tarayya za ta gina hanyar sufurin jirgin ƙasa a Kano

Gwamnatin Tarayya ta ce, za ta samar da titin...

Abin da ya sa muke ci gaba da tsare Sowore – Ƴansanda

Kwamishinan ƴansanda mai kula da sashen kai ɗauki na...

INEC za ta bai wa ɗaurarru damar kaɗa ƙuri’a a lokacin zaɓuka

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta ta duba yiwuwar bai...

Mai ya jawo Matan Zamfara su ka yi zanga-zanga

Ɗaruruwan mata ne tsofaffi da masu shawarya suka gudanar...

Aƙalla mutane 24,000 ne suka ɓata saboda Boko Haram a Najeriya

Kungiyar Agaji ta Red Cross ta bayyana cewa aƙalla...

‘Yansanda ku gaggauta sakin Sowore – Obi

Tsohon ɗan takarar shugaban kasa a jam'iyyar LP, Peter...

PDP ta gargaɗi mambobinta kan goyon bayan Tinubu

Babbar jam'iyyar hamayya ta PDP a Najeriya ta gargaɗi...
X whatsapp