fidelitybank

Zamu fara faɗan sakamakon zaɓe da tsakar ranar yau – INEC

Date:

Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC), ta ce, za ta fara tattara sakamakon zaben shugaban kasa da na ‘yan majalisar dokoki na shekarar 2023 a ranar Lahadi da tsakar rana.

Shugaban hukumar ta INEC, Farfesa Mahmood Yakubu ne ya sanar da hakan, a wani taron manema labarai kan zaben 2023 da aka yi ranar Asabar a Abuja.

Yakubu ya ce, hukumar na sa ran samun sakamako daga jihohin daga ranar Lahadi.

“Zan so in gayyace ku da tsakar rana a gobe Lahadi, domin bude cibiyar tattara sakamakon ta kasa a hukumance.

“Muna fatan zuwa gobe, muna sa ran samun wasu sakamakon zaben da za su fito daga jihohi, musamman na zaben shugaban kasa.

“Don haka, cibiyar tattara sakamakon zaben shugaban kasa za ta bude da tsakar rana,” in ji Yakubu.

Ya kara da cewa ba za a bukaci a yi wa ‘yan Najeriya jawabi ba kafin ranar Lahadi (26 ga Fabrairu), sai dai idan akwai bukatar yin hakan.

nigeria news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a ƙyale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maƙale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...
X whatsapp