fidelitybank

Zamu fara bincike a kan mamayar filin wasan Abuja – Gwamnati

Date:

Gwamnatin Najeriya ta rantsar da wani kwamati da zai bincika abin da ya faru bayan tashi daga wasa tsakanin Najeriya da Ghana, inda wasu ‘yan Najeriya suka kutsa tsakiyar fili tare da kai hare-hare kan mutane.

Jim kaɗan bayan hura usur ɗin ƙarshe a yammacin Talata da ta gabata, dubban ‘yan kallo suka afka wa filin wasan na Moshood Abiola National Stadium ƙunshe da fushin doke su da tawagar Black Stars ta yi a wasan neman shiga gasar Kofin Duniya ta 2022.

Wasu bidiyo da aka dinga yaɗawa a shafukan zumunta sun nuna magoya baya na lalata wasu kayayyaki na filin wasan da kuma yin watsi da kayan wasanni.

‘Yan Najeriya da dama sun yi Allah-wadai da wannan ɗabi’ar, suna masu cewa “wasa ba hauka ba ne”.

ng news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp