fidelitybank

Zamu dauki masu lalura ta musamman aiki – INEC

Date:

Shugaban Hukumar Zabe mai zaman kanta, Farfesa Mahmood Yakubu, ya tabbatar wa masu yi wa ƙasa hidima da ke da lalurar buƙata ta musamman cewa, hukumar za ta ɗauke su aikin babban zaɓen da ke tafe.

Farfesa Mahmood ya tabbatar da haka ne a lokacin da ya jagoranci tawagar kwamishinonin hukumar zuwa shalkwatar masu yi wa ƙasa hidima da ke Abuja babban birnin ƙasar.

INEC ki inganta alawus din masu yi wa kasa hidima – NYSC

Ya ce ”INEC hukuma ce da ke bayar da daidaito ta fuskar ɗaukar ma’aikata. Muna buƙatar bai wa ‘yan ƙasa dama ba kawai ta jefa ƙuri’a ba, har da aikin zaɓe ba tare da la’akari da yanayin da suke ba, kamar wata lalura ta musamman, za mu ba su dama wajen gudanar da aikin zabe”.

Shugaban na INEC ya kuma yaba wa hukumar yi wa ƙasa hidimar kan taimakon da take bai wa hukumar zaɓen cikin shekaru masu yawa.

Daga ƙarshe ya alƙwarta ci gaba da aiki da yarjejeniyar da ke tsakanin hukumarsa da hukumar yi wa ƙasa hidimar, tare da alƙawarta kare lafiyar masu yi wa ƙasa hidimar a lokacin gudanar da zaɓukan ƙasar.

vanguardnewspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp