fidelitybank

Zamu dauki masu lalura ta musamman aiki – INEC

Date:

Shugaban Hukumar Zabe mai zaman kanta, Farfesa Mahmood Yakubu, ya tabbatar wa masu yi wa ƙasa hidima da ke da lalurar buƙata ta musamman cewa, hukumar za ta ɗauke su aikin babban zaɓen da ke tafe.

Farfesa Mahmood ya tabbatar da haka ne a lokacin da ya jagoranci tawagar kwamishinonin hukumar zuwa shalkwatar masu yi wa ƙasa hidima da ke Abuja babban birnin ƙasar.

INEC ki inganta alawus din masu yi wa kasa hidima – NYSC

Ya ce ”INEC hukuma ce da ke bayar da daidaito ta fuskar ɗaukar ma’aikata. Muna buƙatar bai wa ‘yan ƙasa dama ba kawai ta jefa ƙuri’a ba, har da aikin zaɓe ba tare da la’akari da yanayin da suke ba, kamar wata lalura ta musamman, za mu ba su dama wajen gudanar da aikin zabe”.

Shugaban na INEC ya kuma yaba wa hukumar yi wa ƙasa hidimar kan taimakon da take bai wa hukumar zaɓen cikin shekaru masu yawa.

Daga ƙarshe ya alƙwarta ci gaba da aiki da yarjejeniyar da ke tsakanin hukumarsa da hukumar yi wa ƙasa hidimar, tare da alƙawarta kare lafiyar masu yi wa ƙasa hidimar a lokacin gudanar da zaɓukan ƙasar.

bbc nigeria news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An gargadi al’umma su yi taka tsan-tsan da ambaliyar ruwan sama

Yayin da ake ci gaba da fuskantar saukar ruwan...

Gwamnatin Tarayya za ta gina hanyar sufurin jirgin ƙasa a Kano

Gwamnatin Tarayya ta ce, za ta samar da titin...

Abin da ya sa muke ci gaba da tsare Sowore – Ƴansanda

Kwamishinan ƴansanda mai kula da sashen kai ɗauki na...

INEC za ta bai wa ɗaurarru damar kaɗa ƙuri’a a lokacin zaɓuka

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta ta duba yiwuwar bai...

Mai ya jawo Matan Zamfara su ka yi zanga-zanga

Ɗaruruwan mata ne tsofaffi da masu shawarya suka gudanar...

Aƙalla mutane 24,000 ne suka ɓata saboda Boko Haram a Najeriya

Kungiyar Agaji ta Red Cross ta bayyana cewa aƙalla...

‘Yansanda ku gaggauta sakin Sowore – Obi

Tsohon ɗan takarar shugaban kasa a jam'iyyar LP, Peter...

PDP ta gargaɗi mambobinta kan goyon bayan Tinubu

Babbar jam'iyyar hamayya ta PDP a Najeriya ta gargaɗi...

Mashawarcin gwamnan Kano ya rasu bayan harin ‘yan Daba

Sadiq Gentle, babban mai ba da rahoto na musamman...

An fitar da jerin sunayen Matasan ‘yan wasan da za su lashe kyautar Kopa

Masu shirya kyautar Ballon d’Or, sun fitar da jerin...

An fitar da jerin masu tsaron raga da za su lashe kyautar gwarzon bana

An fitar da sunayen wadanda za a zaba don...

Jonathan ne ya fi cancanci ya rike Najeriya Farfesa Tukur

Farfesa Tukur Muhammad-Baba, Sakataren Yada Labarai na Kungiyar Tuntuba...
X whatsapp