fidelitybank

Zamu dauki ma’aikata miliyan 1.5 wanda za su yi aikin kidaya – NPC

Date:

Shugaban Hukumar Kula da kidaya ta Kasa (NPC), Nasir Isa Kwarra, ya bayyana cewa, hukumar za ta dauki nauyin ma’aikatan wucin gadi miliyan 1.5 a yayin kidayar gidaje da yawan jama’a mai zuwa da za a yi a watan Afrilun 2023.

Kwarra wanda ya bayyana hakan a ranar Asabar a wani shirin rediyo kai tsaye wanda Sunday Independent ke sa ido, ya ce za a fitar da sakamakon kidaya ta hanyar lambobi ga masu ruwa da tsaki da cibiyoyin samar da bayanai don tsare-tsare da bincike na kasa.

Ya bayyana cewa tsari da kuma gudanar da kidayar za ta zama na dijital, don tabbatar da daidaiton aikin kidayar.

Don haka, ya bukaci ’yan Najeriya da suka cancanta da su ziyarci tashar kuma su yi amfani da shafin Internet na Hukumar.

Jalingo ya nemi goyon baya da hadin kan ‘yan Najeriya, don ganin an samu nasarar kidayar jama’a.

www.legitnews.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Bayan kashe Soja yanzu haka an kama Æ´an Daba 398 a Kaduna

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna, ta sanar da kama...

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na Æ™asa – Fadar Shugaban Ƙasa

Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta É—aure Matashin da ya shiga É—akin kwanan ÆŠalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaÆ™i don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin Æ™era nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe Æ´an Æ™asarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faÉ—a kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta Æ™addamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo Æ™arshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar Æ´ansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...
X whatsapp