fidelitybank

Zamu cigaba da yaƙar Rasha har sai mun ga bayan su – Ukraine

Date:

Rahotanni daga Ukraine na cewa an ji yo ƙarar tashin wasu hare-haren makamai masu linzami da Rasha ta kai a Kyiv, babban birnin ƙasar.

Shugaban rundunar sojin Ukraine ya ce, sun yi nasarar harbo makamai 12 cikin 20 da aka harba ƙasar.

Shugaba Volodymyr Zelensky a wani jawabi da ya gabatar, ya ce ƙasarsa za ta ci gaba da yaƙi har sai ta yi galaba.

Ya kuma zargi Rasha da biyewa huɗubar Shaiɗan ganin irin hare-haren da take kai wa kan farar hula a ranakun Kirsimeti da sabuwar shekara.

A Rasha kuwa, Shugaba Putin ya gabatar da jawabinsa na sabuwar shekara ga ƴan ƙasar ta Talabijin inda aka nuna shi yana faɗa wa sojojinsa cewa suke da nasara.

breaking news in nigeria today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Barau zai mayar da filin wasan BUK na zamani

Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Barau I. Jibrin, ya...

Jami’ar Bayero ta Kano ta yi sabon shugaba

Farfesa Haruna Musa, ya karɓi ragamar shugabancin jami’ar Bayero...

Gwamnatin Kano ta amince Barau FC ta yi wasa a filin Sani Abacha

Gwamnatin Jihar Kano ta amince da kungiyar kwallon kafa...

Gwamnatin Tinubu na takalar Kwankwaso da fada – Buba Galadima

Jigo a jam'iyyar NNPP, kuma na hannun tsohon gwamnan...

Newcastle United ta dauki dan wasan tsakiya Jacob daga Aston Villa

Newcastle United ta sanar da daukar dan wasan tsakiya...

Hisba ta kama ‘yan Mata 62 da zargin aikata baɗala a Kano

Hukumar Hisbah ta kama mutane 62 kan zargin aikata...

NNPP ta yi tafka magudi a zabencike gurbin Kano – Farouk Lawan

Tsohon dan majalisar wakilai, Farouk Lawan, ya yi zargin...

Dan shugaban kungiyar Boko Haram ya shiga hannu

Hukumomi a ƙasar Chadi sun kama yaron shugaban ƙungiyar...

Daga yau wankin koda a Najeriya ya koma dubu 12 maimakon dubu 50 – Tinubu

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya amince da rage farashin...

An ceto Mutane 25 da syka kife a kwale-kwalen Sokoto

Hukumomi a jihar Sokoto sun ce, sun samu nasarar...

An fara duba rabon gyaran arzikin Najeriya

Shugaban Hukumar rarraba arziƙin ƙasa RMAFC, Mohammed Shehu, ya...
X whatsapp