fidelitybank

Zamu cigaba da tallafawa yara a Arewa maso Gabas – UNICEF

Date:

Asusun Kula da Kananan Yara na Majalisar Dinkin Duniya UNICEF, ya yi alkwarin ci gaba da tallafawa bangaren ilimi a arewa maso gabas ta yadda yara da yawa za su samu damar zuwa makaranta.

Wakiliyar UNICEF a Najeriya, Ms Christian Munduate, ce ta bayyana hakan lokacin da ta kai ziyara Jami’ar AUN da ke Yola a ranar Litinin don gudanar da shirin tallafawa yara 100 da basa zuwa makaranta da abinci da kuma abubuwnan karatu.

Ta bayyana kokari da suke na ganin Æ™arin yara sun samu damar karatu ta Jami’ar da kuma sauran makarantu a faÉ—in yankin.

Munduate ta kuma yi kira ga gwamnatocin jihohi da su bijiro da shirye-shirye da za su kawo ci gaban ilimi a kananan matakai, inda ta nuna bukatar ganin hobbasar bangarori masu zaman kansu saboda ci gaban ilimin yara ƙanana.

Kamfanin Dillancin Labaran Najeriya NAN, ya ruwaito cewa Ms Christian ta ce akwai bukatar bai wa yara ilimi saboda idan ba a basu ba, za su iya zama kalubale a nan gaba.

Wakiliyar ta UNICEF ta shawarci waÉ—anda suka ci gajiyar shirin da su ci gaba da zuwa makaranta domin samun ilimi saboda zai zamanto mai amfani a garesu da iyalansu da kuma al’umma.

legitnews.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Makami mai Linzami ya faÉ—a kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta Æ™addamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo Æ™arshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar Æ´ansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin Æ´an Æ™asarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a Æ™yale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maÆ™ale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi É—an shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...
X whatsapp