fidelitybank

Zamu binciki ta yadda ƴan siyasa ke siyan tikitin takara – EFCC

Date:

Shugaban Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Arzikin Kasa Ta’annati, EFCC, Abdulrasheed Bawa, a karshe ya bayyana cewa, hukumar na sa ido sosai kan masu neman tsayawa takara a zaben 2023.

POLITICS NIGERIA ta tuna cewa, an yi ta cece-kuce daga ‘yan Najeriya bayan da jam’iyyar APC mai mulki ta tsayar da farashin tikitin kuɗin takararta na shugaban kasa a 2023 a kan Naira miliyan 100.

Jama’a da dama dai sun yi kira ga hukumar yaki da cin hanci da rashawa da ta gaggauta binciken duk wani mai neman tsayawa takara da ya biya kudin fam dinsa. Da yake mayar da martani kan wannan ci gaba a wata hira da gidan talabijin na Channels TV, Bawa ya ce;

“Idan aka zo batun sa ido kan kudaden zabe da kuma kudaden ‘yan takara, wannan yana da alaka da aikin INEC a wannan fanni amma, ba shakka muna aiki kafada da kafada da INEC da sauran hukumomin da ke da alaka a wannan fanni. don tabbatar da cewa mun bi kudin, mun san madogaran, shin halas ne ko kuma na haram ne, domin abin da ya shafe mu ke nan.”

Ya zuwa yanzu dai Bola Ahmed Tinubu da Fasto Tunde Bakara da Yemi Osinbajo da Godwin Emefiele da Ken Nnamani da Rotimi Amaechi da Ogbonnaya Onu da Emeka Nwajiuba da Ibikunle Amosun da Rochas Okorocha sun karbi fom din takarar shugaban kasa na Naira miliyan 100.

daily post news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Talauci da rashin tsaro na iya barazana ga zaɓen 2027 – Rahoto

Ƙungiyar fafutikar kare haƙƙin ɗan'adam da tabbatar da dimokuraɗiyya...

Tinubu ya aike da sakon ta’aziyya ga iyalan Dantata

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya aike da saƙon ta'aziyarsa...

Dangantaka tsakanin Amurka da Canada ta yi tsami

Shugaban Amurka Donald Trump ya ce zai yanke dukkan...

An yi jana’izar Kwamandojin sojinta da masana nukiliyar Iran da Isra’ila ta kashe

Iran ta gudanar da jana'izar mutum 60, ciki har...

Za a binne Attaijirin dan kasuwar nan na Kano Dantata a Dubai

Allah ya yi wa attajirin ɗan kasuwar nan na...

Dalori ne ya maye gurbin Gnaduje a shugabancin APC

Mataimakin shugaban jam'iyyar APC na yankin arewa, Ali Bukar...

IGP ya ba da umarnin bincike kan bidiyon ƙorafin wani tsohon ɗansanda

Babban Sufetan ‘Yan Sandan Najeriya, Kayode Adeolu Egbetokun, ya...

Amurka za ta bayar da gudunmawar dala miliyan 30 ga ‘yan Gaza

Amurka za ta ba da tallafin dala miliyan talatin...

Iran na binciken ɓarnar da aka yi cibiyoyin nukiliyar ƙasar

Ministan harkokin waje na Iran ya amince an yi...

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karo na farko

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karon farko...

Sojoji na zaman makoki na kwanaki 3 bayan an kashe Jami’ai 17

Rundunar Sojin sama ta bayyana fara zaman makoki na...

‘Yan Ta’adda ba za su samu mafaka ba a Nasarawa ba – Gwamna

Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya musanta zargin da...
X whatsapp