fidelitybank

Zamu ƙara dakarun tsaro a hanyar Kaduna zuwa Abuja – Ƴan sanda

Date:

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce, za ta tura ƙarin dakaru, domin kyautata tsaro a kan babbar hanyar Abuja zuwa Kaduna.

Matakin ya biyo bayan hare-haren da ‘yan bindiga suka kai kan jirgin ƙasa, inda suka kashe mutum aƙalla takwas da raunata wasu 41 sannan suka sace wasu da dama a yammacin Litinin da ta gabata.

Wani saƙo ɗauke da hotuna da mai magana da yawun rundunar, Olumuyiwa Adejobi, ya wallafa a shafinsa na Twitter ya nuna dakarun jere a kan layi.

“Dakaru sun shirya tsaf don tura su aiki na musamman a kan hanyar Abuja-Kaduna. Ana yi musu jawabi a hedikwatar ‘yan sanda ta ƙasa kafin su fita a yau Asabar,” in ji Mista Adejobi.

Babban Sufeton ‘Yan Sandan Najeriya Usman Alkali Baba, ya kai ziyara wurin aikin da ake yi na gyara layin dogon da ‘yan bindigar suka ragargaza da bam a harin na ranar Litinin.

thisday news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp