fidelitybank

Zamfara a shirye take tsaf na gudanar da zaɓen 2023 – Matawalle

Date:

Gwamnan jihar Zamfara, Bello Matawalle, ya ba da tabbacin cewa, al’ummomin da tun farko ke fuskantar kalubalen tsaro a yanzu sun kasance cikin lumana da samun damar gudanar da zabukan 2023 mai zuwa.

Gwamnan ya bayyana hakan ne a lokacin da yake zantawa da manema labarai a gidan sa dake karamar hukumar Maradun a lokacin da yake magana kan batun mafi karancin albashi na N30,000 ga ma’aikatan jihar, ‘yan daba da sauran batutuwa.

Gwamna Matawalle ya bukaci ‘yan Najeriya da su ci gaba da baiwa jami’an tsaro goyon baya, domin ganin an kawo karshen matsalar rashin tsaro da ke addabar kasar baki daya domin dawo da zaman lafiya da kwanciyar hankali.

Ya ce, bai san inda aka samu labarin cewa, za a dage zaben da ke tafe ba saboda rashin tsaro, ya na mai watsi da rade-radin da ake yi na cewa ‘yan Arewa za su goyi bayan dan takarar shugaban kasa na Arewa ne kawai.

Gwamnan ya bayyana cewa, gwamnatin sa ta aiwatar da mafi karancin albashi na N30,000 kuma an shirya samar da gidaje ga ma’aikata a wani bangare na kokarin inganta jin dadin su domin samun karin aiki.

leadership newspaper nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a ƙyale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maƙale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...
X whatsapp