fidelitybank

Zamfara a shirye take tsaf na gudanar da zaɓen 2023 – Matawalle

Date:

Gwamnan jihar Zamfara, Bello Matawalle, ya ba da tabbacin cewa, al’ummomin da tun farko ke fuskantar kalubalen tsaro a yanzu sun kasance cikin lumana da samun damar gudanar da zabukan 2023 mai zuwa.

Gwamnan ya bayyana hakan ne a lokacin da yake zantawa da manema labarai a gidan sa dake karamar hukumar Maradun a lokacin da yake magana kan batun mafi karancin albashi na N30,000 ga ma’aikatan jihar, ‘yan daba da sauran batutuwa.

Gwamna Matawalle ya bukaci ‘yan Najeriya da su ci gaba da baiwa jami’an tsaro goyon baya, domin ganin an kawo karshen matsalar rashin tsaro da ke addabar kasar baki daya domin dawo da zaman lafiya da kwanciyar hankali.

Ya ce, bai san inda aka samu labarin cewa, za a dage zaben da ke tafe ba saboda rashin tsaro, ya na mai watsi da rade-radin da ake yi na cewa ‘yan Arewa za su goyi bayan dan takarar shugaban kasa na Arewa ne kawai.

Gwamnan ya bayyana cewa, gwamnatin sa ta aiwatar da mafi karancin albashi na N30,000 kuma an shirya samar da gidaje ga ma’aikata a wani bangare na kokarin inganta jin dadin su domin samun karin aiki.

vanguard newspaper nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Na so komawa Manchester United a 2012 – Lwandowski

Ɗanwasan gaban ƙungiyar Barcelona ta Spain, Robert Lewandowski ya...

Isak ya dage sai ya koma Liverpool

Ɗanwasan gaba Alexander Isak ya nace sai ya bar...

Sadiq Umar da Bello El-Rufai sun sayi ƙungiyar Ranchers Bees ta Kaduna

Ɗanwasan tawagar Super Eagles ta Najeriya da Real Socieded...

Atiku zai iya guduwa daga ADC ya koma PDP idan Jonathan ya tsaya takara – Diran

Tsohon mataimakin sakataren yada labaran jam’iyyar PDP na kasa,...

Zoben matar Ronaldo ya kai dala miliyan 5 – Masana

Masana sun yi kiyasin tsadar zoben da Cristiano Ronaldo...

Kama Tambuwal ya na da alaka da shigarsa cikin hadakar jam’iyya – Atiku

Tsohon ɗantakarar shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya ce kama...

Ambaliyar ruwa ta kashe mutuane takwas a Ebonyi

Ambaliya, wadda mamakon ruwan sama ya janyo, ta yi...

Bankin Duniya zai kashe wa yankin Arewa a Najeriya dala miliyan 300

Bankin Duniya ya amince da kasafin kuɗi dala miliyan...

Giyar mulki na kwasar Trump – ‘Yan Majalisar Democrat

'Yan Democrats a Amurka sun zargi Donald Trump da...

Kama Aminu Waziri Tambuwal da EFCC ta yi ba daidai ba ne – PDP

Jam'iyyar PDP a jihar Sokoto ta yi Allah-wadai da...

An kai hari a ƙauyuka 15 na Zamfara a mako ɗaya – Rahoto

Wani rahoto da tashar Channels ta ruwaito daga cibiyar Zamfara Circle...

Jihohin Arewa huɗu ne suke biyan mafi ƙarancin fansho na N32,000 – NUP

Ƙungiyar ƴan fansho na arewacin Najeriya, NUP ta ce...
X whatsapp