fidelitybank

Zaman lafiya: Gwamnan Oyo zai gana da ‘yan kungiyar asiri da ‘yan daba

Date:

Gwamnatin jihar Oyo karkashin jagorancin gwamna Seyi Makinde, za ta tattauna da kungiyoyin ‘yan daban cikin unguwa da na ‘yan asiri domin dawo da zaman lafiya a jihar.

Jaridar Daily Trust ta rawaito cewa, waɗan nan ƙingiyoyin na ‘yan daba da ‘yan asiri, sune suka hana zaman lafiya a jihar Oyo ta hanyar kashe-kashen al’umma.

Kwamishinan yada labarai da wuraren bude ido, Dr. Wasiu Olatunbosun, shi ne ya bayyana shirin da gwamnati ta ke yi bayan ganawa da shugabannin jami’an tsaron wasu ƙungiyoyi.

Olatunbosun ya ce, gwamnatin jiha tare da haɗin kan kungiyoyin ‘yan Sa kai ta shirya warware matsalolin dake tsakanin ‘yan daban Anguya da yan asiri.

A cewar kwamishinan wannan zubar da jinin da yaƙi ci yaƙi cinye wa lokaci ya yi da za’a kawo ƙarshen shi a jihar Oyo.

@nnn.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Najeriya na neman dala biliyan 25 na bututun iskar gas zuwa Turai

Najeriya na neman dala biliyan 25 a matsayin kuɗin...

‘Yan sa-kai biyu ne suka mutu a harin da muka kai Zamfara – Sojoji

Rundunar sojin sama ta Najeirya ta tabbatar da kai...

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaɗan wajen tsaron ƙasa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haɗin...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...
X whatsapp