fidelitybank

Zaman Guardiola a Man City zai baiwa kowa ciwon kai a Firimiya – Amorim

Date:

Sabon kocin Manchester United, Ruben Amorim, ya ce Pep Guardiola sanya hannu kan sabuwar kwangila a Manchester City “matsala ce ga kowa.”

Amorim zai jagoranci wasansa na farko da Ipswich ranar Lahadi.

Dan wasan mai shekaru 39 na neman zama kocin United na farko da ya taba lashe kofin tun bayan da Sir Alex Ferguson ya yi ritaya a shekara ta 2013.

Zuwansa Old Trafford ya zo daidai da shawarar da Guardiola ya yanke na amincewa da sabuwar yarjejeniya, wanda zai ci gaba da zama a filin wasa na Etihad har zuwa 2027.

“Ina ganin matsala ce ga kowa amma muna da abubuwa da yawa da za mu yi ba za mu mai da hankali kan kowa ba,” in ji Amorim.

“Dole ne mu mai da hankali kan inganta kulob din mu ba wai a kan sauran kungiyoyin ba. Abin mamaki ne, idan za ku iya doke waccan kungiyar alama ce mai kyau amma mun mai da hankali kan Manchester United. “

legitnews.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Talauci da rashin tsaro na iya barazana ga zaÉ“en 2027 – Rahoto

Ƙungiyar fafutikar kare haƙƙin ɗan'adam da tabbatar da dimokuraɗiyya...

Tinubu ya aike da sakon ta’aziyya ga iyalan Dantata

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya aike da saƙon ta'aziyarsa...

Dangantaka tsakanin Amurka da Canada ta yi tsami

Shugaban Amurka Donald Trump ya ce zai yanke dukkan...

An yi jana’izar Kwamandojin sojinta da masana nukiliyar Iran da Isra’ila ta kashe

Iran ta gudanar da jana'izar mutum 60, ciki har...

Za a binne Attaijirin dan kasuwar nan na Kano Dantata a Dubai

Allah ya yi wa attajirin É—an kasuwar nan na...

Dalori ne ya maye gurbin Gnaduje a shugabancin APC

Mataimakin shugaban jam'iyyar APC na yankin arewa, Ali Bukar...

IGP ya ba da umarnin bincike kan bidiyon ƙorafin wani tsohon ɗansanda

Babban Sufetan ‘Yan Sandan Najeriya, Kayode Adeolu Egbetokun, ya...

Amurka za ta bayar da gudunmawar dala miliyan 30 ga ‘yan Gaza

Amurka za ta ba da tallafin dala miliyan talatin...

Iran na binciken ɓarnar da aka yi cibiyoyin nukiliyar ƙasar

Ministan harkokin waje na Iran ya amince an yi...

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karo na farko

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karon farko...

Sojoji na zaman makoki na kwanaki 3 bayan an kashe Jami’ai 17

Rundunar Sojin sama ta bayyana fara zaman makoki na...

‘Yan Ta’adda ba za su samu mafaka ba a Nasarawa ba – Gwamna

Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya musanta zargin da...
X whatsapp