fidelitybank

Zama daram a jam’iyyar APC – Lai Muhammed

Date:

Ministan yada labarai da al’adu, Lai Mohammed, ya bayyana cewa, bai taba jin ra’ayin yin watsi da jam’iyyar APC mai mulki ba.

Mohammed, a cikin wata sanarwa da ya sanya wa hannu, ya ce, barin jam’iyyar ba abu ne da zai taba yiwuwa ba.

Ya roki wadanda watakila su ka bar jam’iyyar su koma jam’iyyar.

Basu gamsu da yadda ake tafiyar da rikicin jihar Kwara ba, wasu magoya bayan Ministan suka fara ficewa daga jam’iyyar.

Sai dai a wata sanarwa da Ministan ya fitar ya yi kira gare su da su dawo, domin barin APC ba abu ne da zai taba yiwuwa ba.

Ya ce: “ Hankalina ya karkata ga yadda kafafen yada labarai suka rika yada labarin ficewar wasu magoya bayana na jam’iyyar APC a jihar Kwara zuwa jam’iyyar Social Democratic Party (SDP).

sun news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Majalisar dokoki na son Iran ta yanke hulɗa da hukumar sanya ido kan makamashin nukiliya

Majalisar dokokin Iran ta kaɗa ƙuri’a domin yanke hulɗa...

Ƴan sanda sun kama mutum 26 da ake zargi da hannu a kashe-kashen Benue

Sufeto Janar na ‘ƴan sanda, Kayode Egbetokun, ya bayyana...

Ba dan mun yi wa Iran barna ba da har yanzu ba ta nemi sulhu ba – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya sake jaddada cewa harin...

Iran ta zartar da hukuncin kisa kan masu leken asiri

Kamfanin dillancin labarai na sashen shari'a a Iran ya...

Za mu ɗauki matakin hana sake faruwar kisan mutane – Gwamnatin Filato

Gwamnatin jihar Filato ta jaddada aniyarta ta ɗaukar mataki...

Babu barazanar tsaro a Abuja – Najeriya

Gwamnatin Tarayya ta ce, babu wata barazanar a babban...

Isra’ila za ta mayarwa da Iran martani duk da tsagaita wuta

Ministan tsaron Isra'ila, Katz ya bayyana cewa, ya ba...

Ba mu kai wa Isra’ila hari ba – Iran

Kafar watsa labarai ta Iran ta ruwaito gwamnatin ƙasar...

Duk da faduwar farashin mai NNPCL ya kara farashi

Kamfanin man fetur na Najeriya, NNPCL ya ƙara farashin...

Duk wasu ƙawayen Amurka za su ɗanɗanar kuɗarsu – Iran

Rundunar dakarun juyin juya halin Iran ta fitar da...

Iran ta mayar da martani kan sojojin Amurka dake Qatar

Kafofin yaɗa labaran Iran sun bayyana cewa ƙasar ta...

Faransa ba ta goyon bayan Amurka na kifer da gwamnatin Iran – Barrot

Ministan harkokin wajen Faransa ya ce, ƙasarsu ba ta...
X whatsapp