fidelitybank

Zakuna sun cinye mai kula da su a kasar Ghana

Date:

Wani mutum a Ghana ya rasa ransa bayan da zakuna suka yi tsinke a kansa bayan da ya haura katangar gidan ajiyar namun daji da ke Accra, babban birnin ƙasar.

An hangi mutumin cikin mazaunin zakunan da ƴaƴansu biyu jim kaɗan kafin su afka masa.

Hukumomin gidan ajiyar namun dajin sun killace zakunan kuma tuni aka ɗauke gawar mutumin.

Ƴan sanda na gudanar da bincike domin gano abin da ya sa mutumin ya haura katangar. An yi zargin mutumin ya yi ƙoƙarin sace ɗan zakanya ne kamar yadda wata jarida ta shafin intanet MyJoyOnline ta bayyana.

Hukumomi sun bayyana cewa babu wani zaki da ya ɓace bayan afkuwar lamarin inda kuma suka buƙaci al’umma su kwantar da hankalinsu. In ji BBC.

vanguard news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp