fidelitybank

Zai yi wuya Super Eagles ta sake lallasa Sao Tome da ci 10-0 – Peseiro

Date:

Kocin Super Eagles Jose Peseiro, ya dage cewa zai yi wuya kungiyarsa ta sake lallasa Sao Tome da Principe da ci 10-0.

Zakarun Afirka sau uku sun wulakanta kungiyar ta True Patriots inda suka yi nasara mafi girma a Agadir na kasar Morocco a bara.

Akwai tsammanin Super Eagles za ta sake yin wani gagarumin nasara da Adriano Eusebio a yammacin yau a filin wasa na Godswill Akpabio International Stadium, Uyo.

Peseiro ya yi gargadin cewa zai yi wuya a sake maimaita wannan abin.

“Ba zai zama da sauÆ™i a maimaita 10-0 ba, wannan babban tarihi ne,” in ji Peseiro a wani taron manema labarai a Uyo.

“Alkawarin shine za mu ba da mafi girman yawan zura kwallo a raga, mu yi nasara kuma mu kare a saman rukunin saboda mu ne mafi kyawun kungiya a rukunin.

“Ina da kyakkyawan rukuni da yanayi mai kyau kuma da wadannan za mu iya doke kowace kungiya.”

latest news in lokoja, kogi state

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp