fidelitybank

Zaben Gwamna: DSS ta cafke mutane biyu a Kano

Date:

Hukumar tsaro ta farin kaya (DSS) a ranar Alhamis ta ce, ta kama wasu mutane biyu da ake zargi da yin kira da kuma tayar da hankali a wasu sassan jihar Kano da gangan.

Jami’in hulda da jama’a na hukumar ta DSS, Peter Afunanya ne ya bayyana hakan a wata sanarwa da ya fitar a Abuja.

Afunanya ya ce wadanda ake zargin sun nadi sakonni daban-daban tare da yada su ta kafafen sada zumunta daban-daban.

Karanta Wannan: DSS ta cafke jigo a PDP bayan yukurin yin kisan kai

A wani bangare sanarwar ta kara da cewa, “A cikin wadancan sakonnin da za su iya cutar da su, sun dauki nauyin wasu muradun siyasa kuma sun yi kira ga magoya bayansu da su kai wa masu adawa da su hari da karfi.

“Wadanda ake zargin sun kuma yi kira da a kai wa jami’an tsaro hari yayin zaben gwamnoni da na ‘yan majalisar dokoki na ranar Asabar a jihar.

“Hukumar DSS ba za ta zuba ido tana kallon bata gari ko kungiyoyi suna zagon kasa ga zaman lafiya da tsaron jihar ba.”

 

hausa news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taɓa barin Iran ta ƙera makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...

Isra’ila ta buga gangar yaƙi – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei, ya ce...

Iran ta na cigaba da luguden makami mai Linzami cikin Isra’ila

Ana ci gaba da zaman dar-dar a Isra'ila yayin...

Alhazan Najeriya sun fara dawo wa daga ƙasar Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya NAHCON ta sanar da isowar...

Sojoji sun kama ɗan kasar China da zargin kai wa ƴan Boko Haram kayayyaki

Rundunar sojojin ƙasar nan ta kama wani dan kasar...

Isra’ila ta tsokano tsuliyar Dodo – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce...

Da sani na Isra’ila ta kai hari Iran – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana sane...

Farashin man fetur ya tashi bayan Isra’ila ta kai wa Iran hari

Farashin man fetur a kasuwannin duniya ya tashi bayan...

Isra’ila ta kashe manyan Jami’an tsaron Iran su biyar

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...

Isra’ila ta kashe Manyan Jami’an Iran biyar a hare-hare

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...
X whatsapp