fidelitybank

Zaben Edo zai zama ko a mutu ko a rayu – Obaseki

Date:

Gwamnan jihar Edo Godwin Obaseki a ranar Asabar din da ta gabata ya yi gargadin cewa zaben gwamnan jihar da za a yi a mako mai zuwa ‘a yi ne ko a mutu’.

Obaseki ya yi gargadin cewa duk wani nau’i na magudin zabe daga jam’iyyar adawa zai kai ga mutuwa.

Ya yi wannan jawabi ne a yayin wani taron gangamin jam’iyyar PDP a yankin Ekemwan da ke jihar.

“Wanda na karbe mulki ba ya mutunta mutanenmu, ba ya mutunta mata, ya karfafa karuwanci da safarar mata.

“Lokacin da na karbi ragamar mulkin ‘yan fanshonmu sun sanya bakaken kaya a ranar ma’aikata siya a yau sun sanya farare.

“Lokacin da na hau mulki, matasanmu ba su da aikin yi, amma yau ba su da aikin yi? Bayan shekara takwas Edo ba ta cikin mafi aminci a Najeriya?

“Wannan zabe a yi ko a mutu, idan sun yi, za mu mutu. A mako mai zuwa Asabar zuwa wannan lokaci, ku zabi PDP ta zama gwamna mai zuwa.”

A ranar Asabar 21 ga watan Satumba al’ummar jihar Edo za su fito domin kada kuri’ar zaben gwamnan jihar.

Asue Ighodalo na jam’iyyar PDP, Monday Okpebolo na jam’iyyar All Progressives Congress, APC, da Olumide Akpata na jam’iyyar Labour, LP, su ne kan gaba a zaben gwamna.

legit breaking news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp