fidelitybank

Zaben 2023: NBC ta ci tarar kafafen yada labarai 25

Date:

Hukumar kula da kafafen yaɗa labarai NBC, ta ci tarar kafofin yaɗa labarai 25 saboda saba ƙa’idar aiki da dokar zaɓe a lokacin zaɓen shugaban ƙasa da na yan majalisun dokoki na tarayya da aka yi a watan da ya wuce.

Haka kuma hukumar ta NBC ta yi wa wasu gidajen rediyo 16 gargaɗi na ƙarshe kan laifukan da suka danganci zaɓe.

Gidan rediyo 17 ne hukumar ta zarge su da yaɗa abubuwan na siyasa, yayin da ya rage sa’a 24 a yi zaɓe, wanda hakan ya keta doka.

Karanta Wannan: NBC ta ci tarar Talabinjin din Arise a kan kalaman tunziri

Uku daga cikin gidajen rediyon sun fuskanci tuhumar sanya abubuwa na neman haddasa rikici, yayin da hukumar ta tuhumi hudu daga cikinsa da laifin neman raba kai na kabilanci da addini.

An ci tarar tasha ɗaya bisa laifin bayyana sakamakon zaɓe tun kafin hukumar zaɓe ta sanar.

A wata sanarwa shugaban hukumar ta NBC, Balarabe Shehu Illela, ya buƙaci gidajen talabijin da rediyo da su tabbatar da sun kiyaye da dokokin aikinsu da kuma na zaɓe kafin zaɓen da za a yi ranar Asabar na gwamnoni da ‘yan majalisun jihohi a Najeriyar.

natforce 
latest news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...

An yi sulhu da shugabannin ƴan Bindiga a Katsina

Wasu al'ummar Katsina, sun yi sulhu da wasu shugabannin...

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taɓa barin Iran ta ƙera makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...

Isra’ila ta buga gangar yaƙi – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei, ya ce...

Iran ta na cigaba da luguden makami mai Linzami cikin Isra’ila

Ana ci gaba da zaman dar-dar a Isra'ila yayin...

Alhazan Najeriya sun fara dawo wa daga ƙasar Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya NAHCON ta sanar da isowar...

Sojoji sun kama ɗan kasar China da zargin kai wa ƴan Boko Haram kayayyaki

Rundunar sojojin ƙasar nan ta kama wani dan kasar...

Isra’ila ta tsokano tsuliyar Dodo – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce...

Da sani na Isra’ila ta kai hari Iran – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana sane...
X whatsapp