fidelitybank

Zaben 2023: Ministocin da zan nada basu kai shekaru 35 – Bukola Saraki

Date:

Tsohon shugaban majalisar dattawa Bukola Saraki, ya yanki tikitin sa na jam’iyyar PDP, domin tsayawa takarar shugaban kasa a babban zaben da ake sa ran zai yi a 2023.

Daily Independent ta ruwaito a ranar Litinin din da ta gabata cewa, kungiyar matasa kwararru a Najeriya sun tara Naira miliyan 40, domin siyan fom ga dan takarar shugaban kasa a zaben 2023.

Da ya ke mayar da martani kan lamarin, Saraki ya bayyana cewa, idan ya zama shugaban kasa a 2023, zai nada ministocin da ba su kai shekara 35 ba a tafiyar sa.

A cewarsa, shirin ya yi daidai da tafiyar sa ya dade yana ganin cewa, matasa na da dimbin gudunmawar da za su taimaka wajen ci gaban Najeriya.

Da yake jawabi jim kadan bayan karbar fom din tsayawa takara, Saraki ya ce, “Da wannan mataki da ka dauka a yau, ba ni da wani zabi illa in saurari muryar matasan da ke wakiltar kashi 62 cikin 100 na ‘yan Nijeriya sama da miliyan 200.

“Don haka ne nake so in yi alkawarin cewa idan na zama shugaban Najeriya, duk mukaman ministocin gwamnati a majalisar ministoci matasa ne za su mamaye su.

“Wannan alkawari ne da ba zan yi kasa a gwiwa ba, domin na yi imanin cewa ana bukatar ra’ayoyin matasa don ciyar da ayyukan ci gaban zamani.

“An gaya min cewa a wajen siyan fom din, da yawa daga cikin ku sun ba da gudummawar Naira 200,000, Naira 500,000 kuma mafi girma shi ne Naira miliyan 2. Wannan yunĈ™uri da Ĉ™oĈ™ari nagari watakila ba a taɓa yin irinsa ba a tarihin siyasar Nijeriya.

nigeria 
news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Tinubu ya miĈ™a saĈ™on ta’aziyya ga mutanen Kano da Kaduna da Borno

Shugaba Bola Tinubu ya yi Alla-wadai da kisan wasu...

Amurka ta tafka babban kuskure – Iran

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya yi Alla-wadai...

Trump ya yaudari Amurkawa da Iran – Aragachi

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya bayyana cewa...

Sai an hukunta Mutanen da suka kashe Ĉ´an ɗaurin aure – Uba Sani

Gwamnan jihar Kaduna Uba Sani ya yi Alla-wadai da...

An fara binciken fashewar wani abu da ya kashe mutane 5 da jikkata da dama a Kano

Wani abin fashewa da ake tunanin bom ne ya...

An samu fashewar wani abu a kamfanin Ĉ´an Chana a Kano

An samu fashewar wani abu a Kamfanin Ĉ˜arfe na...

Ma’aikacin kamfani ya kashe abokin aikinsa a Kano

Rahoton da ke yawo a kafafen sada zumunta ya...

Kotu ta ɗaure Matashin da yake tare titi a Kano da sunan barĈ™wanci

Kotun majistire da ke unguwar Nomansland a Kano, karkashin...

Bayan kashe Soja yanzu haka an kama Ĉ´an Daba 398 a Kaduna

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna, ta sanar da kama...

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na Ĉ™asa – Fadar Shugaban Ĉ˜asa

Fadar shugaban Ĉ™asa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta ɗaure Matashin da ya shiga ɗakin kwanan ĈŠalibai Mata a Kano

Babbar Kotun ShariÊĵar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban Ĉ™asa, Mohammed Namadi Sambo, ya Ĉ™aryata...
X whatsapp